Latest
Wata matashiyar ‘yan Najeriya mai suna Ugochi ta hadu da cin amana mafi muni bayan kawarta wacce ta tilasta mata rabuwa da saurayinta ta fara soyayya da shi.
Bayan shafe tsawon watanni hudu a hannun yan ta’addan da suka suka yi garkuwa da su, Barista Hassan Usman, fasinjan jirgin kasan Kaduna ya sadu da yan uwansa.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, yayin amsa tambayoyi a Makurdi, ya bayyana cewa ba zai yi musu da Atiku ba, saɓanin su na gida ne kuma tuni aka shawo kansa
Abu Sanni, daya daga cikin gagaruman shugabannin 'yan bindiga a jihar Zamfara, yace rashin tsaro yanzu ya zama kasuwancin da kowa ke amfana da shi har gwamnati.
Jama’a sun cika da mamaki bayan bayyanan bidiyon wani jami’in dan sandan kasar Saudiyya kuma Balarabe yana magana da Hausa tiryan-tiryan kamar wani Bakano.
Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya, saboda fargabar fargabar hare-haren ‘yan bindiga da ‘yan ta’adda, ta bayar da umarnin rufe dukkanin kwalejojin gwamnatin tarayya.
'Yan ta'adda sun sako mutane uku cikin fasinjojin 62 da suka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris din wannan shekarar.
Sirikar gwamnan ta shawarci jama'a, ballantana iyaye mata da su dinga yi wa hadiman cikin gida gwanin Kanjamau, TB, Hepatitis da saura kafin su dauke su aiki.
Bayan karewar shekarun aikin mista Oyeyemi, shugaban ƙasa, Muhammadu buhari ya amince da naɗin Dauda Biu a matsayin mukaddashin shugaban hukumar FRSC ta ƙasa.
Masu zafi
Samu kari