Latest
Rundunar ‘yan sandan jihar Ribas ta damke wani matashi mai Shekaru 17 tare da wani matashi da suke dirkawa mata ciki a makyankyasar jarirai da aka bankado.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu, ya ziyarci fitaccen gwamnan PDP a daidai lokacin da suka gaza sasanta banbancinsu da Atiku Abubakar.
Wasu yan bindiga ne sun halaka Mal. Ibrahim Abdullahi, ciyaman na kungiyar Fityanul Islam a kauyen Unguwar Awo dake kusa da Maraban Jos a hanyar Kaduna zuwa Abj
Wata hazikar budurwa yar Najeriya ta je soshiyal midiya don nuna wa mutane yadda ta yi fentin gidanta da kanta bayan ta yi hade-haden da ya dace da dakinta.
‘Dan kasar Chinan nan da ke zargi da kisan budurwarsa, Ummulkusum Buhari (Ummita), Frank Geng Quanrong, ya shaida wa kotu ya kashe wa marigayiyar kimanin N60m.
Wani hakizin 'dan Najeriya ya sha jijina a wajen mutane a shafukan soshiyal midiya bayan ya kera wata motar wasan tsere. Ya tuka abun sa a cikin garin Edo.
Manyan kwamandojin ISWAP da suka race sakamakon farmakin mayakan ta'addancin Boko Haram zuwa jamhuriyar Nijar sun mika wuya ga hukumomin tsaro tare da tuba.
Wasu mambobin jam'iyyar PDP 15 sun gamu da hatsari a hanyarsu ta zuwa gangamin yakin neman zaben dan takarar gwamnan jihar Filato ranar Talata da karfe 10:00.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta bayyana cewa tayi wa 'yan Najeriya 93,469,008 rijistar zaben 2023 mai gabatowa. Maza ne ke da kaso mafi yawa.
Masu zafi
Samu kari