Latest
Earnest Peremobowei, dan kwallon kafa, dan shekara 31 a nutse a Yenebelebiri a karamar hukumar Yenagoa bayan ceto mutane biyar da hatsarin jirgin ya ritsa da su
Duba da kara karbuwa da Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, LP, ke kara samu, jam'iyyar APC ta yi wani hasashe kan wasu abubuwa da
Festus Keyamo, SAN, ya sha ragargaza bayan ya yi wasu zarge-zarge kan gwamnatin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan. Keyamo, cikin wasu zarge-zargen, ya yi i
Shugaba Muhammadu Buhari zai tafi kasar Koriya ta kudu, nahiyar Asiya a gobe Lahadi, 23 ga watan Oktoba 2022. Buhari zai dira birnin Seoul ne domin halartan tar
Rundunar ‘yan sandan Zamfara ta ceto mutum 27 da aka yi garkuwa dasu a kauyukan Akawa, Gwashi, Tungar Rogo da Anka wadanda ‘yan bindiga suka kai sansanoninsu
Tsohon Ministan Tsaro, Janar TY Danjuma (mai ritaya) a ranar Asabar ya jaddada kira ga yan Najeriya su tashi tsaye su kare kansu daga hare-haren yan bindiga
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Kano ta kama Aminu Ali Shana, wani jigon jam'iyyar APC bayan an same shi da katin zabe, PVC, a kalla guda 367. An tatt
Kwamishinan 'yan sandan jihar Edo, AIG Abutu Yaro ya cire DPO na yankin Auchi, CSP Ayodele Suleiman daga kujerarsa bisa laifin kashe wanda ake zargin da aka kam
Etta Ng Chok, diyar Jackie Chan Kong-sang an gan ta tana layin bara domin karbar abinci a Toronto duk da mahaifinta yana da dukiyar da ta kai $400 miliyan.
Masu zafi
Samu kari