Latest
Femi Gbajabiamila yana shirin watsi da kujerar Majalisa a Najeriya, yana so a nada shi a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa a mulkin Bola Tinubu.
Wata mai suna Blessing Olaitan, wacce ta kira kanta kwararriyar yar gidan magajiya ta kai kara kotu cewa wani kwastoma ya yaudare ta ya tura mata alat din bogi.
Kungiyar Yarbawa ta ce bata amince da nasarar da Bola Tinubu ya samu ba, sun ce Peter Obi ne ya samu nasara amma aka yi murdiya aka ce Tinubu ne ya ci kawai.
Wasu ɓarayin doya a jihar Kogi, sun halaka wani ƙaramin yaro har lahira a gonar mahaifin sa. Yaron dai ya gamu da ajalin sa ne bayan yayi ƙoƙarin kama ɗayan su.
Fadar shugaban kasa ta fadawa Jam’iyyun PDP da LP cewa Bola Tinubu zai karbi mulkin kasa, an ji cewa ba za soke zaben nan ba ko wanene zai zama shugaban kasa.
Rundunar yan sandan jihar Zamfara sun yi nasarar kama wani matashi mai suna Thomas Ya'u dan shekara 20 kan zargin garkuwa da mahaifiyarsa ya karbi fansar N30m.
Ƴan sanda a jihar Zamfara sun yi babban kamu, sun cafke matar dake safarar makamai ga ƴan bindiga a jihar. Matar ta daɗe tana gudanar da wannan baƙar sana'ar.
Za a ji Ahmed Muhammad Makarfi yana zargin cewa ana bi ana cafke magoya bayan PDP a Kaduna, yanzu haka an kama Darektan yada labarai na kwamitin yakin zabe.
Wata matar aure a Abuja ta bayyana halin da take ciki kasancewar mijinta ba ya kwanciyar aure da ita ko kadan. Ta ce aure ba lamari ne na tuwo ba akwai kwaciya.
Masu zafi
Samu kari