Latest
An jika ma dan takarar gwamnan PDP aiki yayin da mai shari'a ya ce a gaggauta kamo shi, a kawo gaban kotu. An ba da umarnin kama shi ne saboda laifin ha'inci.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue, daya cikin gwamnonin da ke fushi da PDP na G5 yace su yan kishin jam'iyya ne kuma zasu tabbatar PDP ta yi nasara a jihohinsu
Gwamnatin tarayya ta kori sama da mutum 500 da aka bai wa aiki ba bisa ka'ida ba a ma'aikatar kwadago. Ma'aikatan sun biya kudi an dauke su aiki tun 2019 ne.
Wani gwamnan PDP a Arewa ya yi tsaurin ido, ya hana shugaban kasa Muahmmadu Buhari dakin taro a jiharsa. Ya ce ana gyara don haka ba za a ba da ba kawai ehe.
Wani da ya ba da kunya yayin da ya yi awon gaba da mahaifinsa, ya nemi a bashi kudin fansa har N2.5m. AN gayyana yadda lamarin ya faru a jihar Oyo a Kudanci.
Gobara ta lashe shaguna da dama a wani rukunin shaguna da ke kasuwar Relief a Onitsha, Anambra. Kawo yanzu ba a san sanadin gobarar ba amma anyi asarar dukiya.
Daniel Bwala, mai magana da yawun kwamitin kamfen din dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP yace yan Najeriya ba za su yarda da APC ba bayan gazawa data yi
Wani magidanci ya koka bayan ya ga matarsa tana shan magungunan kanjamau. Ya bankado cewa tana da cutar ne bayan shekaru uku da suka yi aure. Yace ta cuce shi.
A wata sanarwa da Atiku Abubakar ya fitar, ya caccaki dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC Tinubu. Ya ce ba zai tsinana komai ba idan aka zabe shi a 2023.
Masu zafi
Samu kari