Latest
Wani magidanci ya koka bayan ya ga matarsa tana shan magungunan kanjamau. Ya bankado cewa tana da cutar ne bayan shekaru uku da suka yi aure. Yace ta cuce shi.
A wata sanarwa da Atiku Abubakar ya fitar, ya caccaki dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC Tinubu. Ya ce ba zai tsinana komai ba idan aka zabe shi a 2023.
Buhari zai bar gadon mulkin Nigeria da bashin Naira tiriliyan 77 da doriya, domin yadda bashin yai wa gwamnatin Nigeria katutu da kuma yadda gwamnatin kekara ci
An ci gaba da sauraron karar da Asiya Balaraba ya ga gwamnan jihar Kano ta shigar tana Kalubalantar Mijinta akan ya sauwakemata ta hanyar ya saketa ko su rabu
Wani magidanci ya bankado boyayyen sirrin da ke gidansa. Ya sanar da cewa dukkan yaran da suka haifa da matsar ba nashi bane kuma yace zai tafi gwajin DNA.
Da alamu dai Kudi ya jawo Gwamnatin Kasar Saudiyya ta halattawa Cristiano Ronaldo zaman daduro tare da Georgina Rodriguez wanda suka suna tare, amma babu aure.
Yan sanda sun kama wani Nuhu Umar Usman kan zarginsa da halaka matarsa ta hanyar harbinta da bindigan mafarauta a cikin dare yayin da ya ke tsammanin dansa ne.
Wani matashi dan Najeriya ya shirya gagarumin biki a kauyensa don murnar kera wata mota mai siffar G-Wagon. Jama'a a soshiyal midiya sun jinjinawa kokarinsa.
Jaridar Legit.ng ta gano wasu gwamnonin Nigeria da zasu ci taliyar karshe a lokacin da wa'adin mulkinsu ke kokarin kammala wa'adin mulkinsu na biyu akan kujera
Masu zafi
Samu kari