Latest
Wani matashi dan Najeriya wanda ya siya sabuwar mota kirar Toyota Venza ya nuna kosawa lokacin da ya gano cewa motar na kunna kanta da kanta duk tsakar dare.
Wata matashiya ta dauki zafi yayin da jama’a ke ci gaba da daukarta a matsayin namiji ba mace ba. A wani bidiyo da ta wallafa a shafin TikTok ta ce ita mace ce.
Bola Ahmed Tinubu ya umurci Ahmad Lawan, shugaban majalisar dattawa ta 9 da Femi Gbajabiamila, kakakin majalisa ta 9 su warware rikicin shugabancin majalisa.
Ganin yadda ya yi mulki a Legas, Adaku Ogbu-Aguocha ta ce sabon shugaban kasa zai cigaba da nasarori a gwamnatinsa, ta na fatan Tinubu zai hada-kan al’umma.
Sanata Oluremi Tinubu ta fara shiga ofishinta na matar shugaban ƙasa ranar Litinin 5 ga watan Yuni, 2023 bayan rantsar da mijinta a matsayin shugaban Najeriya.
Wata yar Najeriya ta garzaya soshiyal midiya don rokon budurwar mijinta da ta barta ta sarara a gidan aurenta. Ta zargi matar da mijinta zuwa gidan malami.
Shugaban kungiyar Gwamnonin APC, Hope Uzodinma ya ce Tajuddeen Abbas/Ben Kalu sun fi cancanta da rike majalisa. Uzodinma ya hadu me da masu goyon bayan Abbas.
Sabon gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi alkawarin taimakawa iyalan wadanda aka kashe a hare-haren da yan bindiga suka kai kauyukan Janbako da Sakkida.
Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na gwamnatin Ganduje da ta shuɗe, Muhammad Garba, ya bayyana cewa gwamna mai ci, Abba Gida Gida ya yi wa gwamnatin Ganduje.
Masu zafi
Samu kari