Latest
Babban jigo a jam’iyyar APC, Rotimi Amaechi bai halarci bikin rantsar sabon Gwamna a Ribas ba kuma bai je na sabon shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu a Abuja ba
Mutane sun koma sayen fetur ruwa da tsada bayan an yi sabon shugaban kasa a Najeriya. Haka lamarin yake birnin Abuja da garuruwan Asaba, Katsina Neja, Nasarawa.
Gwamnoni uku da suke amfani da motocin da aka ƙera a Najeriya a wajen harkokinsu na ofis, da kuma harkokinsu na yau da kullum sun nuna matuƙar kishi, musamman.
Wani magidanci ya bayyana yadda abokinsa ya yi masa gagarumin taimako lokacin da ya rasa aikinsa a dalilin annobar Korona. Ya rika ba shi albashi mai tsoka.
Sabon gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya sha alwashin ƙwato kadarorin jihar da gwamnatin Aminu Waziri Tambuwal, ta yi gwanjon su. Ya ce ba sani ba sabo.
Tsohon gwamna Samuel Ortom ya yi martani ga rahoton cewa hukumar EFCC na shirin kama shi jim kadan bayan ya mika mulki ga sabuwar gwamnatin APC a jihar Benue.
Sabon Gwamnan Kano ya nada SSG, PPS da COS a ranar farko. An canza Shugabannin hukumar da ke kula da jin dadi da walwalar alhazan jihar Kano a ranar Litinin.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya isa ofishinsa na shugaban ƙasa a karon farko yau talata. Shugaban ƙasar ya ya samu tarba daga wajen manyan ƙusoshi.
Abba Kabir Yusuf wanda ya fi shahara da Dadiyata, ya yi alkawarin yin bincike a game da bacewar Malam Abubakar Idris (Dadiyata)a matsayinsa na Gwamnan Kano.
Masu zafi
Samu kari