Jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei ya jaddada goyon baya ga kungiyar Hezbolla a wata zungureriyar wasika da ya aika wa shugaban kungiyar, Nim Qassem.
Jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei ya jaddada goyon baya ga kungiyar Hezbolla a wata zungureriyar wasika da ya aika wa shugaban kungiyar, Nim Qassem.
Rundunar sojin Amurka ta tsara yadda za ta kai farmaki Najeriya bayan ikirarin da shugaban kasar, Donald Trump ya yi kan kisan Kiristoci. Za su kai hari na'uka uku.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan majalisar Amurka da ya bijiro da kudirin a sanya Najeriya a cikin jerin kasashen da ke kisan kiristoci ya koma kan China.
A labarin nan, za a ji wasu abubuwa game da sabon Magajin Garin New York, birni mafi girma a duniya, Zohran Mamdani da ya nuna wa Donald Trump yatsa.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan majalisar Amurka sun mika bukata ga Ma'aikatar kudi da kasar da ta sanya wa Miyetti Allah da MACBAN na Najeriya takunkumi.
Hukumomi sun tabbatar da mutuwar mutane tara yayin jirgin sama na dakon kaya ya rikito kan masana'antu a kasar Amurka, ana ci gaba da aikin ceto mutane.
Fargaba ta karu bayan Trump ya yi barazanar kai harin soji kan Najeriya; masana sun yi kashedi kan kafa sansanin Amurka a ƙasar kamar yadda aka yi a Nijar da Kenya.
Gwamnatin Jamus ta haramta ƙungiyar Muslim Interaktiv, ta kuma yi samame a gidaje saboda zargin goyon bayan kafa tsarin Musulunci da ayyukan da suka sabawa doka.
Tsohon mataimakin shugaban Amurka, Dick Cheney, ɗaya daga cikin manyan masu fadi a ji a tarihin siyasar kasar, ya rasu yana da shekaru 84 bayan fama da ciwon zuciya.
A labarin nan, za a ji cewa kasar China ya gargadi Amurka da ta daina tsoma baki a lamarin da bai shafe ta ba a Najeriya, domin ba za ta lamunta ba.
Labaran duniya
Samu kari