A labarin nan, za a ji cewa Hon. Adamu Aliyu na APC ya bayyana cewa suna sane da tasirin da Kwankwaso ya ke da shi a siyasar Kano, kuma shakka babu, sun fara shiri.
A labarin nan, za a ji cewa Hon. Adamu Aliyu na APC ya bayyana cewa suna sane da tasirin da Kwankwaso ya ke da shi a siyasar Kano, kuma shakka babu, sun fara shiri.
Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian ya musanta abubuwan da ake yadawa game da kasar, ya bayyana cewa ba su taba tayar da yaki ba amma suka kare kansu.
Sanata Ted Cruz na kasar Amurka ya sha alwashin gabatar da kudirin doka a Majalisa domin hana aiwatar da dokokin shari'ar musulunci da batanci a Najeriya.
Wasu jami'an sojoji sun shiga hannu bayan an zarge su da yunkurin gudanar da juyin mulki a kasar Guinea-Bissau. Hakan na zuwa ne ana shirin fara kamfen na zabe.
Samia Suluhu Hassan ta lashe zaben shugaban kasar Tanzania. An sanar da sakamakon zaben ne a yau Asabar. Za a rantsar da Samia Suluhu Hassan yau Asabar.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya umarci majalisar Amurka ta yi bincike kan zargin kisan Kiristoci da ya ce ana yi a Najeriya. Ya ce ba zai zuba ido ba.
Jagoran adawa na Kamaru, Issa Tchiroma Bakary, ya zargi gwamnati da kulla shirin tsoratarwa da garkuwa da iyalansa bayan zaben shugaban ƙasa da aka yi.
Rundunar sojojin ruwa ta kasar Amurka ta tabbatar da hatsarin jiragenta biyu a tekun kudancin China, ta ce babu wanda ya rasa rayuwarsa a hadurran biyu.
Hukumomi sun sanar da sakamakon zaben shugaban kasar Kamaru. Shugaba Paul Biya, ya doke abokin hamayyarsa, inda zai ci gaba da jan ragamar kasar.
Kungiyar Musulmi mazauna Birtaniya ta gayyaci tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Pantami da Shheikh Bala Lau domin su yi jawabi a taronta na shekara-shekara.
An sanar da rasuwar matar tsohon shugaban kasar Ghana, Nana Konadu Rawlings wacce ta riga mu gidan gaskiya tana da shekaru 79 a duniya bayan fama da jinya.
Labaran duniya
Samu kari