Sharif Lawal
6940 articles published since 17 Fab 2023
6940 articles published since 17 Fab 2023
Majalisar dattawan Najeriya ta tantance Farfesa Joash Ojo Amupitan a matsayin sabon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta amince da nadin Tinubu.
Sabon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya bayyana kudirinsa na gudanar da sahihin zabe mai inganci a Najeriya.
Jigo a jam'iyyar ADC kuma jarumi a masana'antar finafinan Nollywood, Kenneth Okonkwo, ya bukaci hukumar INEC ta kwace kujerar gwamnan Bayelsa, Duoye Diri.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya yi magana kan rikicin jam'iyyar adawa ta PDP. Fayose ya bayyana cewa wasu gwamnoni za su yi murabus daga jam'iyyar.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris, ya bayyana cewa gwamnonin jam'iyyun adawa da dama na son shigowa jam'iyyar APC mai mulki.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi shagube ga 'yan siyasar da suke tururuwa daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Ya ce a baya sun soke shi.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi magana kan yin sulhu da 'yan bindiga. Gwamna Radda ya bada tabbacin cewa gwamnatinsa ba za ta yi sulhu da su ba.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na ci gaba da samun koma bayan ficewa wasu gwamnoninta zuwa jam'iyyar APC. A yanzu ragowar gwamnoninta ba su kai 10 ba.
Sakataren yada labaran jam'iyyar PDP na kasa, Debo Ologunagba, ya bukaci Mai girma Bola Tinubu da ya daina kokarin ganin ya sanya gwamonin PDP sun koma APC.
Sharif Lawal
Samu kari