Salisu Ibrahim
5655 articles published since 29 Dis 2020
5655 articles published since 29 Dis 2020
An bayyana bukatar shugaban kasa Tinubu ya bayyana adadin kudaden da ya tara zuwa yanzu bayan cire tallafin man fetur da ya yi a watan Mayun bana.
Biki ya zama filin kuka yayin da gobara ta tashi ta hallaka mutane sama da 113 a wani yankin kasar Iraki da ke yankin Larabawa. An bayyana yadda ta faru.
Yanzu muke samun labarin yadda tsohon gwamnan RIbas kuma ministan Abuja ya dakatar da wasu manyan jami'an a hukumomi da kamfanonin FCTA ta birnin.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ba da umarnin jami'an tsaro su gaggauta ceto daliban da aka sace a jihar Zamfara kwanan nan don tabbatar da tsaro a jihar.
An ruwaito yadda kamfanin Dangote ya samu lambar yabon da ake ba kamfanoni masu tasiri sosai a Najeriya daidai lokacin da ake ci gaba da bayyana yabo gareshi.
Wike zai gyara Abuja yadda za a samu ci gaba inji wani jigon APC yayin tattaunawa da wakilin Legit. A cewarsa, ministan ba zai bata babban birnin kasar ba.
A wani rahoton da muke samu, na hannun daman Atiku ya ce, ya fahimci akwai karya da yaudara a mulkin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu. Ya bayyana.
Gwamnan jihar Zamfara ya ce za a bindige duk wanda aka gani yana hakar ma'adinai ba bisa ka'ida ba a jihar Zamfara da ke Arewa maso Yammacin Najeriya.
Wani malamin jami'a ya bayyana yadda 'yan Najeriya ke cikin bakin tashin hankali bayan da gwamnatin Tinubu ta abyyana cire tallafin man fetur a kwanan nan.
Salisu Ibrahim
Samu kari