Salisu Ibrahim
5649 articles published since 29 Dis 2020
5649 articles published since 29 Dis 2020
Tsohon ministan tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Godsday Orubebe, ya yi murabus daga jam'iyyar PDP mai adawa, inda ya bayyana dalilansa na ficewar...
Akalla mutane 36 ne aka ruwaito an yi garkuwa da su a wani harin da ‘yan bindiga suka kai wasu kauyuka hudu a karamar hukumar Kajuru ta Kaduna ranar Lahadi.
Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Abubakar Tatari Ali a Bauchi, ta dakatar da wata babbar ma’aikaciya, Misis Raliya Kashim, bisa zargin hannu dumu-dumi a shiga siya
A ranar Lahadi ne wasu ‘yan daba suka far ma motar bas din da ke dauke da ma’aikatan ofishin gwamnan jihar Legas a tsakanin Ebute-Ero da Adeniji, na yankin Iga-
An tsige mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar Kogi Rt Hon Ahmed Muhammed da wasu manyan jami'an majalisar dokokin jihar guda uku saboda wasu dalilai.
Wani karamin yaro ya kashe kowa da kwalliyarsa mai ban mamaki yayin da ya fito ranar burin aiki ta makarantarsu sanye da rigar jami’in sojan ruwa, hotunan sun y
Duk da cewa Theresah Adusei ta kammala karatun digiri da sakamakon '1st class' fannin ilimin bayanai da halayyar dan adam a Jami'ar Ghana, ta sha fama domin gan
A ranar Asabar, 18 ga watan Yuni, 2022 hukumar zabe ta kasa watau INEC za ta gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti. Wa'adin gwamnan jihar, John Kayode Fayemi.
A jiya ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce masu daukar doka a hannunsu, rike makamai ba bisa ka’ida ba da kuma cin gajiyar rashin tsoro za su fuskanci hukun
Salisu Ibrahim
Samu kari