Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta amince da cewa ta tura wasu miliyoyi zuwa asusun bankunan mambobin kwamitinta na ayyuka (NWC), amma ta ta musanta ba da kudin.
Tsohon sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma a majalisa ta takwas, Dino Melaye ya ce Najeriya kamar mota ce da bugaggen direba ke tukawa kuma bai san inda take ba.
Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilai a Najeriya ya yi kira ga kungiyar malaman jami'o'i ta ASUU da su duba tare da janye yajin aiki saboda biyan muradi.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya ce zai fara zare kudade daga asusun bankin gwamnatin jihohi da wasu 'yan Najeriya domin warware bashin da ake binsu a kasar.
'Yan bindiga a Birnin Gwani ta jihar Kaduna sun sako wasu mutane 12 bayan karbar mudu 20 na shinkafa, 20 na wake, jarkar manja, man gyada da katin waya N10000
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya bayyana kadan daga abubuwan da ya shirya idan ya gaji kujerar Buhari bayan zaben 2023.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Accord ya bude wasu daga kudurorin da ke ransa kuma ya shirya yiwa 'yan Najeriya idan ya gaji Buhari a zaben 2023 mai zuwa
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour ya ce zai tattuna da 'yan aware a lokacin da 'yan Najeriya suka zabe shi don ya gaje kujerar Buhari
Kotun koli a ranar Alhamis 29 ga watan Satumba ta tattara da zababben gwamnan jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke a matsayin sahihin dan takarar da ya lashe.
Salisu Ibrahim
Samu kari