Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Wata majiyar dangi mai karfi ta bayyana cewa, Allah ya yiwa Tunde rasuwa ne a ranar Juma'a 21 ga watan Oktoba a asibitin birnin Landan ta Burtaniya a Turai.
Burin budurwa mai shekaru 27, Mbagwu Amarachi Chilaka ya cika bayan da ta kammala digirinta a jami'ar jiha ta Imo bayan shafe shekaru tana neman gurbin jami'a.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya yi magana game da irin dan takarar da zai marawa baya a zaben 2023 mai zuwa a badi, ya fadi alamun wanda zai marawa baya.
Wani bidiyon dan Najeriya da ya tada zaman lafiyan banki ya yadu a kafar sada zumunta, an ga lokacin da yake bayyana bacin ransa game da abin da aka yi masa.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya ba da umarnin a gwama fannin koyarda sana'o'i da Tsangayoyin almajirai 2,775 da makarantun Islamiyya 451 a jiharsa
Daruruwan masu zanga-zanga ne suka mamaye sakateriyal jam'iyyar APC a ranar Talata, inda suke neman a tsige shugaban jam'iyyar na FCT wato Abdulmalik Usman.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bayyana kaduwa da damuwa game da abubuwan dake faruwa na rikici tsakanin jami'iyyun siyasa a fadin kasar nan baki daya.
Wani bera ya yi batan hanya, ya fada wurin da bai kamata ya tsinci kansa ba a ofishin hukumar yaki da hana shan miyagun kwayoyi ta NDLEA, ma'aikatar gwamnati.
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya siffanta Najeriya a matsayin kasar dake da arzikin man fetur amma babu kudin shiga, inda ya bayyana kaduwa da halin
Salisu Ibrahim
Samu kari