Muhammad Malumfashi
19756 articles published since 15 Yun 2016
19756 articles published since 15 Yun 2016
Wasu jihohi sun kai karar gwamnatin tarayya har gaban kotun koli a game da yadda aka gudanar da zaben shugaban kasa, sn yi dace duka wadannan jihohi na PDP ne.
Bola Tinubu ya maidawa Atiku Abubakar martanin shigar da kara/ Jawabin Festus Keyamo ya yi ikirarin watsi da tsarin karba-karba ya jawo Atiku ya rasa takara.
A zaben shekarar nan, wasu daga cikin ‘ya ‘yan manyan Najeriya sun nemi kujerun siyas, za a ji yadda ‘Ya ‘Yan Gwamnoni da Saatoci suka kaya a zabukan na bana.
A madadin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa, Dele Momodu ya ce PDP za ta shiga kotun zabe, akwai kwararrun Lauyoyin da a shirye suke da su taimaka masu.
Atiku Abubakar ya ce Gwamnonin PDP suka tsorata Peter Obi, suka yi sanadiyyar komawarsa LP. Da Obi ya zauna a PDP, babu wani abin da zai hana shi takara a 2023.
Rahoto ya ce wata ‘yar kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya ce babu wata yarjejeniya da ya ajiye da Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde.
Za a ji labari Shugaban kasar ya ce an canza takardun kudi ne domin farfado da tattalin arziki. Shugaban kasar ya ce an canza takardun kudi ne domin abin amfani
Ibrahim Badamasi Babangida ya yi magana kan sakamakon zaben sabon shugaban kasa. Janar Babangida yana ganin zababben shugaban kasar ya cancanci ya yi mulki.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin Najeriya zagon ƙasa ta gurfanar da ɗan takarar Majalisar Dattawa na Kano ta Tsakiya na APC, Alhaji A.A Zaura a kotu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari