Muhammad Malumfashi
19756 articles published since 15 Yun 2016
19756 articles published since 15 Yun 2016
Muhammadu Buhari ya taya Bola Tinubu murna lashe takarar Shugaban Kasa. Shugaba Buhari ya ce a jerin wadanda suka fito neman kujerarsa, Tinubu ya fi cancanta.
Za a ji yadda rabuwar kan abokan adawa, kokarin Gwamnonin Arewa a tikitin Musulmi-Musulmi da wasu malaman addini suka goyi baya ya taimakawa Bola Tinubu a APC
Kungiyoyin kasashen waje sun ce Hukumar INEC ba tayi kokarin da aka sa rai a zaben 2023 ba. Wadannan kungiyoyi sun ce INEC ta jawo alamar tambaya a zaben bana.
Bayan kwashe sa'o'i a layi ana ka'da kuri'u, an kammala zabe a wasu runfunan zabe a fadin tarayya kuma tuni an kammala kirga kuma har sakamako sun fara fitowa.
Ko da ba a kammala tattara kuri’un zaben 2023 ba, za a ji Hadi Sirika ya na sa ran sun yi galaba. Hadi Sirika ya ce Asiwaju ya lashe zabe tuni. #Jagaban2027.
Za a ji labari Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta sanar da sunan Ibrahim Shekarau a matsayin wanda ya lashe zaben Sanatan Kano ta tsakiya a karkashin Jam’iyyar NNPP
Rahoton nan zai nuna cewa Jam’iyyar APC ce a kan gaba da kujeru kusan 40 a Majalisar dattawa na kasa. APC ta na kan hanyar samun rinjaye a kan jam’iyyar PDP.
Za a ji cewa duk da ba a gama zaben shugaban kasa ba ba, Tsohon gwamna a jihar Ekiti, Ayo Fayose ya ce Atiku Abubabakar ya sallama, ya yi ritaya daga siyasa.
Atiku Abubakar ya ba Bola Tinubu ratar kuri’u fiye da 150, 000 a Zaben Kaduna. APC ta sha kasa a Giwa, Kauru, Lere, Ikara, Kagarko, Zaria, S/Gari, da Makarfi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari