Muhammad Malumfashi
19732 articles published since 15 Yun 2016
19732 articles published since 15 Yun 2016
Ibraheem El-Zakzaky ya bayyana cewa kusan jirgi daya ya dauko mutanen Nijar da na Najeriya, ya ja-kunne a kan shirin aukawa makwabta da yaki da sunan ECOWAS.
Alhaji Abba Kabir Yusuf ya nada mukamai da-dama a farkon makon nan. Mai girma Gwamna ya bayyana cewa ya bada mukaman ne domin jawo matasa cikin gwamnatin Kano.
Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin shugabannin hukumomin gwamnati. Sanusi Bature Dawakin Tofa ya ce a cikin wadanda aka ba mukamai akwai Dr. Maigari Indabawa
Nyesom Wike da Festus Keyamo ya tsallake Majalisar Dattawa ta kammala aikin tantance wadanda ake so su zama Ministocin tarayya, kuma ta gabatar da sunayensu.
A yau Litinin 31 ga watan Yuli ne Majalisar Najeriya ta fara tantance wasu daga cikin mutanen da Shugaba Bola Tinubu ya tura sunayensu don nada su ministoci.
Dr. Mariya Mahmood Bunkure ta samu goyon bayan duka Sanatocin Jihar Kano a Majalisar Dattawa. Wannan likita ce ta canji Maryam Shetty a makon da ya gabata.
Kasar Nijar ta yi iyaka da Najeriya ta garuruwa irinsu Jibia, Illela, Baure, Kamba a Arewa. Saboda haka ne Bola Ahmed Tinubu ya kira wasu Gwamnoni zuwa taro.
Ba bakon abu ba ne a tarihin Najeriya, an yi mutanen da su ka gaza zama Ministoci a gwamnati duk da shugaban kasa ya so ya nada su. Rahoton nan ya kawo wasunsu.
Atiku Abubakar ya yi bayanin abin da yake faruwa a shari’arsa da Bola Tinubu a Amurka, ya fadi dalilin janye kararsa, ya na mai nuna akwai aiki gaban Tinubu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari