Muhammad Malumfashi
19730 articles published since 15 Yun 2016
19730 articles published since 15 Yun 2016
Hankalin Sanatocin da su ka fito daga Arewa bai kwanta da shiga yaki a Nijar ba, su na ganin babu dalilin ayi amfani da karfin tuwo idan akwai damar ayi sulhu
Ismail Hashim Abubakar dalibin ilmi ne da ya yi digiri a kasar waje. Abin da wannan Bawan Allah ya maida hankali kan wajen bincikensa shi ne Ja’far Mahmud Adam.
Wata kungiya ta Shugabannin NNPP ta jefi Rabiu Musa Kwankwaso da zargin laifuffuka iri-iri. Shugabannin NNPP sun huro wuta, sun bukaci Kwankwaso ya bar Jam’iyya
A lokacin da aka aka cire sunan Maryam Shetty, tsohon Gwamna Bello Matawalle zai iya rike kujerar Minista a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, hakan ya jawo suka.
Wasu 'yan Arewa sun soki Bola Tinubu da cewa bai zabo masu wakilai na kwarai ba, an ce daga Kudu an dauko kwararru da su ka san aiki, an taro tarkace a Arewa.
Za a ji hasashen farashin da fetur zai koma idan aka gyara matatun kasa. Gwamnati za ta daina biyan kudin jirgi da na sauke kaya idan aka daina zuwa kasar waje.
A yau tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi bayanin dalilin gazawarsa wajen zuwa taron APC. An ji abin da ya sa babu ruwan sa da taron Shugabannin APC.
Jama’a sun maidawa Shugaban kasa martani a kan zabo Maryam Shetty daga Kano. Ana jiran Abdullahi Umar Ganduje da Rabiu Kwankwaso, sai aka ga su Abdullahi Gwarzo
Za a ga sunayen manyan ‘yan siyasa da Bola Tinubu ya manta da su wajen nada Ministoci. Akwai ‘yan siyasar Kano; Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Umar Ganduje.
Muhammad Malumfashi
Samu kari