Muhammad Malumfashi
19985 articles published since 15 Yun 2016
19985 articles published since 15 Yun 2016
Takarar Atiku Abubakar a zabe mai zuwa ta na cikin hadari. Bode George ya ce a zaben 2027, babu wanda zai nemi tikitin jam’iyyar PDP sai mutanen yankin kudu.
Bayan ziyarar da ya kai zuwa Tudun Biri, Malam Nasir El-Rufai da mutanensa sun je Daura. Watanni da barin mulki, tsohon Gwamna El-Rufai ya hadu da Muhammadu Buhari.
An kai hari a Gidan Shaho washegari aka koma kauyen Nasarawar Zurmi inda aka yi asarar mutane, rayuka, dukiya da abinci. Yanzu Mutane sun tsere da suka koma Zamfara
Labari ya zo mara dadi yanzu nan cewa ‘Yan bindiga sun kai hari a unguwar Zone 5 da ke yankin gidajen da ke rukunin Kubwa a birnin tarayya Abuja.
CBN ya fitar da jawabi a kan karancin kudin da ake fama da shi a manyan biranen da ke kasar nan. Manyan bankuna da mutane su ka haddasa wahalar takardun kudin.
An bar APC da Bola Tinubu cikin ciwon kan mukamai. Simon Lalong ya shiga rudani a kan ya hakura da matsayin da yake kai na Ministan kwadago ko ya tafi majalisa.
Salihu Lukman ya ce shaharar Bola Ahmed Tinubu a siyasa ta taimaka ya zama ‘dan takaran APC a zaben 2023. Watanni da hawa mulki, jagoran na APC ya ce akwai gyara.
Sanusi II ya bukaci shugabannin ECOWAS su gaggauta janye takunkumin da ke kan Nijar. An yi wata da watanni ECOWAS ta hana lantarki, abinci da magani a kasar Afrikar.
Rahoto ya zo cewa Gwamnatin da ta wuce ta Muhammadu Buhari ta bar wa Bola Tinubu gadon bashin Naira tiriliyan 1.5 a ma’aikatar ayyuka a kokarin gina tituna.
Muhammad Malumfashi
Samu kari