Muhammad Malumfashi
20176 articles published since 15 Yun 2016
20176 articles published since 15 Yun 2016
Rundunar yan sanda ta kaddamar da bincike bayan mutuwar wani jami'inta mai muƙamin sufata da aka farmaka a Jos da ke jihar Plateau a Arewacin Najeriya.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya taya Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 88 a duniya. Tinubu ya yi jinjina ga Obasanjo kan gudumawar da ya bayar a Najeriya.
Jami'an tsaron Najeriya sun samu nasarar kashe dan bindiga mai suna Dogo Sale da ya shahara da kashe jami'an tsaro da garkuwa da mutane a Arewacin Najeriya
Wata kotu a birnin Tarayya, Abuja ta ba da umarni da ke dakatar da majalisar dattawa kan ladabtar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin Godswill Akpabio.
Gwamnatin jihar Ribas karkashin Gwamna Siminalayi Fubara ta ce ba za ta amsa gayyatar da majalisar dokoki ta yi na ake gabatar da kasafin kuɗin 2025 ba.
Gwamnonin Kano, Jigawa da Sokoto sun ware kudi domin ciyar da masu azumi a Ramadan din 2025. Ana raba abinci da aka dafa a kullum domin buda baki.
Wata kungiyar kare hakkin mata a Najeriya ta hura wuta wajen sauke shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio kan zargin lalata da Sanata Natasha.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ta bayyana cewa matukar gwamnati ba za ta dauki matakin da ya dace a kan kisan direbobin Arewa ba, za a fuskanci barazanar tsaro.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya sanar da nada sababbin darektoci da aka dora wa alhakin kula da bangarori daban-daban da zummar kara habaka ayyukan bankin.
Muhammad Malumfashi
Samu kari