Muhammad Malumfashi
20346 articles published since 15 Yun 2016
20346 articles published since 15 Yun 2016
Babbar kotun tarayya a Abuja ta ƙi karbar bukatar DSS ta sake gabatar da hujjoji da aka ƙi karɓa a shari’ar tsohon NSA Sambo Dasuki, saboda wasu dalilan shari'a.
Gwamna Monday Okpebhola na jihar Edo, ya umarci dukan mukarrabansa su rika sanya hukar Bola Tinubu domin nuna goyon baya gare shi inda ya gargade su.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin mutuwar babban Fasto a Najeriya, Uma Ukpai wanda ya ba da gudunmawa sosai a bangaren ban gaskiya.
Bayan sauya sheka zuwa APC, Gwamna Peter Mbah ya ce ya kamata a warware matsalar Nnamdi Kanu ta sigar siyasa. Ya ce ya tattauna da Shugaba Tinubu kan hakan.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa halin kunci na tattalin arziki zai zama tarihi nan ba da jimawa ba.
’Yan sanda sun hana ‘yan bindiga kai hari a dajin Byazhin, da ke birnin tarayya Abuja, sun kwato bindigar AK-47 da alburusai 30, sun kuma kara tsaurara tsaro a FCT.
Mahaifin marigayi Bilyaminu Bello da Maryam Sanda ta hallaka ya yi magana bayan afuwar shugaban kasa, Bola Tinubu inda ya ce tun tuni ya yafe masa.
Jam'iyyar APC ta kara yawan sanatocin da take da su a majalisar dattawa. Sanata Samaila Dahuwa Kaila ya koma jam'iyyar APC bayan ya yi murabus daga PDP.
‘Yan majalisar wakilai uku daga Kaduna sun sauya sheka daga PDP zuwa APC, yayin da Gwamna Uba Sani ya karrama su ta hanyar halartar zaman majalisar na yau.
Muhammad Malumfashi
Samu kari