Ibrahim Tofa
Jihar Ondo - Gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu ya bayyana cewa zai baiwa al’ummar jihar Ondo makamai domin kare kansu idan ‘yan ta’adda suka sake kai hari .
Abuja - Shugaban kasa Muhammadu Buhari, wanda shi ne zakaran yaki da cin hanci da rashawa na Afrika, ya bukaci a kafa wata kotun kasa da kasa da za ta hukunta.
Abuja - Jam’iyyar People’s Democratic Party PDP ta shigar da hukumar zabe na kasa INEC kara a kotu dan neman dakatar jam’iyyar PDP da LP tsayawa takarar shuga.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, a ranar Alhamis a Maiduguri, ya bayyana cewa gwamnati ta ware gidaje 259 tare da sakin N110m ga rundunar ‘yan sandan.
Jihar Osun - Hukumar gudanar da zabe mai zaman kanta INEC, ta ce ta kammala duk wani shirye-shiryen da zata yi dan gudanar da zaben jihar Osun a ranar Asaba 14.
Daya daga cikin masu jigilar maniyyata aikin Hajji na shekarar 2022, Max Air, ya ce zai fara jigilar maniyyata daga kasar Saudiyya zuwa Najeriya a ranar Asabar.
Jihar Borno - An zabi babban lauyan gwamnatin jihar Borno kuma kwamishinan shari’a, Barista Shehu Lawan a matsayin dan takarar jam’iyyar APC mai wakiltar Borno.
Kwamishinan Zabe na INEC a Jihar Osun, Farfesa Abdulganiy Raji, ya bayyana haka a lokacin da yake magana a gidan Talabijin na Channels Television na Daily Su.
Kotun da ke zamanta a unguwar Ikeja ta jihar Legas ta yankewa jarumin fina-finan Nollywood, Olanrewaju James, wanda aka fi sani da Baba Ijesha hukuncin daurin.
Ibrahim Tofa
Samu kari