Ibrahim Tofa
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta ce ta tsaya kan rahotannin da ta samu daga ofisoshinta na jihohi dangane da zaben fidda gwani na jam’iyyar..
Jihar Cross Rivers - Babban limamin babban masallacin Calabar, Alhaji Kabir Olowolayemo, ya ce za a iya dakile matsalar rashin tsaro da ake fama da ita a Naje.
Brinin Abuja - Kwamandan NSCDC na FCT, Peter Maigari, wanda ya fitar da wannan rahoton a ranar Juma’a, 8 ga Yuli, 2022 wata lacca mai take; 'Sabuwar Barazana.
Jihar Legas - Sanata Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a zaben 2023 ya yanke shawarar akan wanda zai zaba a matsayin abokin takarars
Abuja - Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Asiwaju Bola Tinubu, na kan hanyarsa ta dawowa Najeriya daga kasar Faransa. Rahoton P.
Matsin tattalin arziki da kasar Sri-Laka ke fama dashi na shekaru goma ya sa kuɗaɗen waje sun ƙare kuma ba a iya sayo kayayyakin amfani na yau da kullum a k.
Hukumar gidan Yarin Najeriya reshen jihar Ribas ta zata hada gwiwa da hukumomin gwamanti domin rage cunkoson gidajen kaso jihar, inda ce gidajen yarin na dauk.
Jihar Ribas - Gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress guda uku a ranar Juma’a sun isa gidan gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers don wata ganawar sirri da.
Abuja - Da yake jawabi a lokacin da aka kaddamar da shi a Abuja a ranar Juma’a, Baba-Ahmed ya ce ya amince da zama abokin takarar Obi ne saboda jajircewar sa.
Ibrahim Tofa
Samu kari