Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, ya ce ya riga ya fara kamfen dinsa duk da cewa ba a warware rikicinsa da bangaren Gwamna Wike ba.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta samu izinin kwace kadarorin mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Ike Ekweremadu wanda a yanzu yana tsare a Birtaniya.
Dan majalisar tarayya na Kano, Hon Ado Doguwa ya karyata rahoton da wani kafar watsa labarai na intanet ya wallafa na cewa ya ce zai tona wa Ganduje asiri.
Asusun Majalisar Dinkin Duniya ta Yara, UNICEF, ta bayyana cewa yara 100 na mutuwa a kowanne awa a Najeriya saboda matsananciyar rashin abinci mai gina jiki.
Matasan yankin Neja Delta sun jinjinawa Shugaba Muhammadu Buhari da Hukumar Bada Agajin Gaggawa, NEMA, bisa tallafin da suke bawa wadanda ambaliya ya shafa
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce jam'iyyar LP ba barazana bace a wurin APC inda yace bai ma san sunan ainihin dan takarar gwamna na LP a jiharsa ba
Mataimakin direkta na kungiyoyin tallafi na kwamitin kamfen din yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC a Arewa maso Gabas, Cif Sunny Sylvester Monieda
Gwamnatin Jihar Gombe ta amince da haramta zirga-zirga da shanu daga wasu jihohi zuwa jihar da kiwon dare saboda dakile rikici tsakanin manoma da makiyaya a jih
Wasu mahara sun tare wata motar bas sun yi awon gaba da fasinjoji guda tara a hanyar Emuoha na East-West Road a jihar Ribas. Wani mazaunin garin ya bada labarin
Aminu Ibrahim
Samu kari