Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
A ranar Asabar 25 ga watan Fabrairun shekarar 2023 ne ake fatan yin zaben shugaban kasa da na yan majalisar tarayya a Najeriya, da bvas za a tantance masu zabe.
Daga karshe sarakunan kasar Yarbawa guda bakwai sun fito sun bayyana goyon bayan su ga takarar Asiwaju Ahmed Bola Tinubu na jam'iyyar APC don maye gurbin Buhari
Gamayyar kungiyoyin wayar da kan jama'a tayi kira ga dan takarar shugaban kasa na jamiyyar PDP, Atiku Abubakar, da ya janye wa dan takarar NNPP, Rabiu Kwankwaso
Sufeta janar na yansandan Najeriya, IGP Usman Baba ya bada umurnin takaita zirga-zirgan ababen hawa a tituna da ruwa da sauran nau'ika a ranar Asabar don zabe.
Wani mummunan gobara ya faru a kasuwan katako na garin Umoukpa, Awka, Anambra. Shugaban hukumar kashe gobara na jihar Anambra ya tabbatar da afkuwar lamarin.
Yan takarar shugaban kasa na jam'iyyun siyasa daban-daban a Najeriya sun hadu a babban birnin tarayya domin rattaba hannu kan takardar yarjejeniyar zaman lafiya
Jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ta karyata cewa dan takarar ta na shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya watsa sabbin kudi ga magoya bayansa.
Wata yar Najeriya ta bada labarin yadda ta hadu da wani mai gyaran takalmi da ya fada mata cewa ya yi tafiya na fiye da awa 3 ba kwastoma kuma bai ci abinci ba.
Jarumar fina-finan Nollywood, Toyin Abraham tayi martani ga al'umma dake zarginta da karban kudi domin goyon bayan dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu
Aminu Ibrahim
Samu kari