Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Yan Bindiga da suka yi sace dalibai daga Kwalejin Kimiyya da Fasahar Lafiya ta Tsafe Jihar Zamfara sun sako su. TVC News ta rahoto cewa masu garkuwar ne don kas
Mr Kola Abiola, babban dan wanda ake yi wa kallon ya lashe zaben shugaban kasa na June 12, marigayi Cif MKO Abiola ya shiga jam'iyyar Peoples Redemption Party,
A ranar Alhamis, wata kotun majistare da ke Ile-Ife cikin Jihar Osun ta daure wani tsohon shugaban daliban Jami’ar Obafemi Awolowo a gidan gyaran hali bisa zarg
A ranar Alhamis, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana yadda gwamnatinsa ke cika duk alkawuran da ya daukar wa ‘yan Najeriya yayin kamfen din zaben 2015, Ni
Wasu yan daba fiye da 30 sun kawo cikas a kotu yayin da ake sauraron shari'ar taron zaben shugabannin mazabu, kananan hukumomi da Jiha ta jam'iyyar APC a babban
Yan bindiga sun halaka wani jami'in Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta na Kasa, INEC, mai suna Mr Nwokorie Anthony a Jihar Imo. Daily Trust ta rahoto cewa an bindiga
An gano inda Julius Osuta, wani dalibi na ajin farko a Jami’ar Kyambogo da ke kasar Uganda yake bayan ya bace a ranar 7 ga watan Afirilu bayan ya yi asarar kudi
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta kama wani Ahmed bisa zarginsa da garkuwa da budurwarsa, Hannatu Kabri bayan hada kai da wani Uchenna Daniels, rahoton Daily
Alkalin kotun Majistare Ibrahim Emmanuel, a ranar Alhamis, ta umurci wata matar aure, Hadiza Ahmed, ta share harabar kotu na tsawon kwana biyar saboda lakada wa
Aminu Ibrahim
Samu kari