Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya yi watsi da tayin da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar na komawa PDP. Hadim
Idan ba an samu wani canji ba, tsohon gwamnan jihar Kano, Ibrahim Shekarau zai sanar da ficewarsa daga NNPP zuwa PDP biyo bayan wani alƙawari 'mai tsoka' da aka
Mai magana da yawun kungiyar kamfen din jam'iyyar APC, Festus Keyamo, ya ce yarjejeniyar da gwamnatin PDP ta yi da ASUU tun shekarar 2019 ne sanadin yajin aiki.
Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun sace kwamishinan labarai, al'adu da yawon bude ido, na Jihar Nasarawa, Mallam Yakubu Lawal. Lamarin ya faru ne a dar
Shekaru uku bayan Shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan dokar albashi mafi karanci, malaman frimare da sakandare na jihohi 15 da birnin tarayya Abuja ka
Wasu tubabbun yan ta'adda, a ranar Asabar, sun yi aikin tsaftacce unguwanni a garin Maiduguri, babban birnin jihar Borno, The Cable ta rahoto. A cewar kamfanin
BudgIT, wata kungiyar kyautata al'umma, ta fitar da sakamakon wani bincike da ta yi a jihohin kasar inda ta nuna jihohin da ma'aikata ba su bin bashin albashi d
Wani abin bakin ciki ya faru a kauyen Tarai na karamar hukumar Kibiya a Kano bayan rushewar wani gini da ya yi sanadin rasuwar yara uku yan gida daya. Mahaifin
An yanke wa dagacin kauyen Efen Ibom a karamar hukumar Akwa Ibom, Cif Essien Matthew Odiong, hukuncin kisa ta hanyar rataya. An gurfanar da basaraken ne a kotu
Aminu Ibrahim
Samu kari