Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
Jarrabawar WAEC da hukumar Shirya Jarrabawar Manyan Makarantun Sakandare na Afirka ta Yamma ke shiryawa na cikin jarabawar dalibai ke fargabar rubutawa a Afirka
Mohammed Abacha, dan shugaban Najeriya na mulkin soja, marigayi Janar Sani Abacha ya shigar da hukumar zabe mai zaman kanta, INEC da Jam'iyyar PDP kara a kotu.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bukaci yara da ke makarantar marayu a Maiduguri, Jihar Borno, su mayar da hankali kan karatunsu yana mai cewa shine ab
Gwamna Simon Lalong na Jihar Plateau ya nemi afuwar Cocin Katolika saboda magana da ya fada game da Paparoma a yayin da ya ke kare nadinsa a matsayin direkta j
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers ya fada wa Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, ya yi takatsantsan da mutanen da ke zagaye da s
Nyesom Wike, gwamnan Jihar Rivers ya nesanta kansa daga ƙarar da aka rahoto cewa an shigar a kotu na neman soke Atiku Abubakar a matsayin dan takarar shugaban k
Wasu mambobin kungiyar bijilante biyu sun mutu sakamakon gumurzu da suka yi da yan bindiga a garin Gasakpa a gundumar Gawu, karamar hukumar Abaji, Abuja. Wani m
Dan Takarar Shugaban Kasa na Labour Party, LP, Peter Obi ya jadada cewa zai rage talauci da rashin tsaro idan ya lashe zaben shugaban kasa na 2023 a Najeriya.
Gobara ta lashe wasu gine-gine a ginin majalisar tarayyar Najeriya da ke birnin tarayya a Abuja. Gobarar ta faru ne a yammacin ranar Alhamis a bene na biyu, dak
Aminu Ibrahim
Samu kari