Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Gwamnatin Uba Sani ta dauki matasa 7,000 aiki da nufin kara su a cikin rundunar Jihar ta ’yan sa-kai (KASVS), domin su hana ’yan bindiga sakat a jihar Kaduna.
Jam'iyyar PDP ta yi nasarar lashe zaben kananan hukumomi 18 a Edo. A ranar Asabar, 1 ga watan Satumba ne aka gudanar da zabe a fadin kananan hukumomin jihar.
Wata baturiya ta garzaya soshiyal midiya don fallasa wani masoyinta dan Najeriya wanda ya barta tana da cikin mako 39 a Turai sannan ya auri wata a Najeriya.
Bincike ya gano ikirarin da aka yi a wani bidiyon TikTok cewa ministan Abuja, Nyesom Wike, ya yi umurnin rusa tashar motar Jabi a Abuja karya ne ba gaskiya ba.
Dan ministan tsaro kuma tsohon gwamnan jihar Jigawa, Mohammed Badaru, Ahmad, ya angwance da amaryarsa, Zainab Nasidi, a wani kasaitaccen biki da aka yi a Kano.
Wata matashiyar budurwa ta yada labari mai dadi na mallakar gida da ta yi cewa ita ce ta farko da ta cimma haka a zuri’arsu, ta baje kolin cikin hadadden gidan.
An fasa auren wata tsohuwar dalibar jami’ar jihar Abia mai shekaru 30 bayan aminin angon ya fallasa irin mummunan rayuwar da ta yi a lokacin da take makaranta.
Tsagerun yan bindiga sun farmaki wasu masallata a wani masallaci a kauyen Saya-Saya da ke karamar hukumar Ikara ta jihar Kaduna, inda suka kashe mutum bakwai.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun farmakin rukunin gidaje a yankin Kuchiko da ke Abuja inda suka awon gaba da wani a yankin.
Aisha Musa
Samu kari