Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Rahotanni sun kawo cewa hukumar DSS ta tsare dakataccen shugaban karamar hukumar Ijebu ta gabas, Wale Adedayo, kan zargin Gwamna Dapo Abiodun da wawure kudi.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umar Bago, ya ayyana hutun kwana 3 a fadin jihar don raba kayan tallafi domin ragewa mutane radadin cire tallafin mai da aka yi.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da sauya wakilan jihohin Ondo da Cross River da aka zaba a hukumar cigaban Neja Delta (NDDC) a ranar Juma'a, 1 ga watan Satumba.
Al’ummar Kenya sun jinjinawa wasu ma’aurata bakwai daga gudunmar Machakos kan yin auren hadin gwiwa. Ma’auratan sun ce sun yi hakan ne don ragewa juna zafi.
Kaduna- Wata matar aure ta garzaya gaban Kotu tana neman a raba aurenta da rabin rayuwarta saboda tsawon shekaru biyu kenan mijin bai nemi ya kwanta da ita ba.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana fargabarsa kan juyin mulki da sojoji ke yi a Afrika. Ya bayyana dalilin da yasa amfani da sojoji ya zama matakin karshe a Nijar.
Wani bidiyo mai tsuma zuciya ya nuno lokacin da wata matashiya yar Najeriya, Ngozi ta sake haduwa da saurayinta, Segun wanda yake aikin kanikanci a bakin hanya.
Daniel Bwala, hadimin Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ba dakatar da ministan Abuja, Nyesom Wike kawai PDP za ta yi ba, har ma da korarsa daga cikin jam’iyyar.
Bidiyon wani jami’in dan sanda a jihar Adamawa yana sharbar kuka karamin yaro bayan an sallame shi daga aiki saboda aikata ba daidai ba ya haddasa cece-kuce.
Aisha Musa
Samu kari