Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Ministan kwadago Chris Ngige ya ce yana da damar fitowa takarar kowacce kujerar siyasa a 2023 har da ta shugaban kasa da na gwamnan jihar Anambra idan ya so.
An sallami tsohon manajan daraktan hukumar TCN, Usman Gur ne a kan wata badakar wutar lantarki wacce ta kai kimanin dala biliyan biyu, kusan naira biliyan 781.
Buhari ya umarci sabon shugaban ma'aikatan fadarsa, Farfesa Ibrahim Agboola Gambari, ya soke nade-nade da kuma wasu ayyuka da marigayi Abba Kyari ya amince dasu
Hedkwatar tsaro ta Najeriya ta ce rundunar Operation Hadarin Daji ta halaka sama da 'yan bindiga 200 a ruwan bama-baman da ta dinga musu a Zamfara da Katsina.
A kalla 'yan bindiga 50 ne suka tsinkayi garin Yankara da ke karkashin karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina a ranar Asabar da ta gabata, sun sace amarya.
Bayan sanarwa da Sarkin Musulmi, Alhaji Abubakar Sa’ad II ya fitar na tabbatar da daukar azumi yau Asabar, 23 a watan Mayu, akwai yiwuwar sake duba lamarin.
Darakta janar din hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa, Chikwe Ihekweazu, ya sanar da hakan a yayin jawabi ga kwamitin yaki da annobar korona ta shugaban kasa.
Wani jirgin saman Pakistan International Airlines wanda ya taso daga Lahore ya rikito a filin jiragen saman Karachi, a cewar hukumar kula da jiragen saman kasar
Tagwayen masu suna Goodluck da Rejoice sun rasa mahaifiyarsu bayan sa'o'i uku da aka haifesu. Halin da jariran ke ciki ne ya ja hankalin wata gidauniya a Imo.
Aisha Musa
Samu kari