Aisha Khalid
4688 articles published since 22 Agu 2019
4688 articles published since 22 Agu 2019
Kwamitin majalisar dattawa kan aikin noma ya ce ana shigo da shinkafa a kalla metric tan miliyan biyu ta sumogal a kowacce shekara a kasar nan duk da nomanta.
A wani shawarin tafiye-tafiye da suka saki a ranar Alhamis, 2 ga watan Disamba, ofishin Foreign, Commonwealth & Development, FCDO, ya fitar da shawarar garesu.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ta fara shirin bai wa kasar Chadi da ke da makwabtaka da Najeriya wutar lantarki.Hakan ya biyo bayan rokon da jakadensu yayi.
A kalla fasinjoji 15 ne miyagun da ake zargin mayakan ta'addanci ISWAP ne suka sace a Borno. Wata majiya ta sanar da cewa an sace su ne Damboa da ke jihar.
Kamfanin jiragen sama na Daulara Larabawa, UAE, Emirates, ya ce zai cigaba da safarar fasinjoji tsakanin Dubai da Najeriya daga ranar 5 ga watan Disamban 2021.
Ministan shari'a kuma natoni janar na tarayya, Abubakar Malami, ya ce masu garkuwa da mutane a yanzu an ayyana su a matsayin 'yan ta'adda tare da 'yan bindiga.
Iyalan alkalin kotun shari'a ta jihar Katsina, Shehu Yakubu, sun yi kira ga hukumomin tsaro da su veto alkalin wanda aka yi garkuwa dashi tun kwanaki 27 a baya.
Rundunar sojin Najeriya ta Operation HADIN KAI (OPHK) da ke yankin arewa maso gabas,ta yi wa mayakan ta'addanci Boko Haram da na ISWAP luguden wuta a haduwarsu.
Jam'iyyun siyasa tare da 'yan takara sun mika korafi inda suke kalubalantar nasarar dan takarar jam'iyyar All Progressives Grand Alliance, APGA, Farfesa Soludo.
Aisha Khalid
Samu kari