Aisha Ahmad
3651 articles published since 27 Mar 2024
3651 articles published since 27 Mar 2024
Ministan kudi da tsara tattalin arziki, Wale Edun ya samu tirjiya daga wasu Sanatoci bayan ya shaida masu cewa tattalin arziki ya fara farfadowa.
Gwamnatin Najeriya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ta shawarci kasashen duniya su saka ido domin tabbatar da cewa an cika yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza.
Bayan mutuwar sama da mutane 80 sun mutu, Sanatoci sun shawarci jama'a da su guji kwashe fetur idan sun ga tankar mai ta fadi, domin tsare rayuwarsu da lafiyarsu.
Kamfanin TCN ya bayyana cewa dole sai jama'a sun taimaka masu wajen sa ido a kan kare kayayyakin wutar lantarki daga bata gari da su ke kawo nakasu ga aikinsu.
Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta ce ba za ta lamunci rashin tarbiyya da take dokokin addinin Musulunci da wasu 'yan Kannywood ke yi da sunan sana'a ba.
Matatar Ɗangote ta bayyana cewa ta yi rago sosai a karin farashin man fetur da ta yi a baya-bayan nan, inda ta fadi wuraren da za sane shi a kasa da ₦1,000.
An shiga zaman makoki biyu a Katsina, bayan jami'an tsaron Katsina sun harbe sirikin dan majalisar jiha, Hon. Ibrahim Danjuma Machika a lokacin da su ke harbin iska.
Yayin da gwamnatin Zamfara ta bayyana cewa ta na kokari wajen tallafawa wadanda harin Zamfara ya shafa, yayin mutanen Kaduna da Sakkwato ke jiran dauki.
Wata dalibar kwalejin fasaha ta Kano ta dauki saurayinta, inda su ka kai hari kan wani malami a makarantar saboda rashin jin dadin kwas din da aka bata ta karanta.
Aisha Ahmad
Samu kari