Ahmad Yusuf
11634 articles published since 01 Mar 2021
11634 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa idan har yana numfashi a duniya ba zai taɓa jingine siyasa ba a Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna damuwa kan abin da ya faru a masallacin Larabar Abasawa a jihar Kano, ya umarci hukumomin tsaro su yi bincike.
Yayin da Arewa ta Tsakiya ke faɗi tashin kwace kujerar shugaban APC na ƙasa, wnai jigo daga Kogi, Atiku Abubakar Isah, ya ce canza Ganduje zai haifar da matsala.
Duk da gwamnati tarayya ta motsa, kungiyoyin kwadago sun nuna ba za su yarda da N54,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan Najeriya.
Shugaban APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce jam'iyyar na shirin karɓe wasu jihohi da kuma tabbatar da nasarar Bola Tinubu a karo na biyu a 2027.
Babbar kotun jihar Ribas ta ce dokar da ta tsawaita wa'adin ciyamomi da kansilolia jihar Ribas ba ta halatta ba saboda ta tabawa kundin tsarin mulkin Najeriya.
A yau Talata majalisar dokokin jihar Rivers mai goyon bayan Gwamna Siminalayi Fubara ta tsara tantance waɗanda za su maye gurbin kwamishinonin Nyesom Wike.
Yan bindiga sun shiga kauyen Dawaki a kusa da Bwari a Abuja, sun ɗauki mutane da dama amma ƴan sanda sun kai ɗauki kuma ana tsammanin sun ceto mutanen.
A jiya Lahadi, shugaban ƙasa, Ebrahim Raisi da wasu manyan jami'an gwamnatin ƙasar Iran suka gamu da hatsarin jirgin sama wanda ya yi sanadiyyar mutuwarsu.
Ahmad Yusuf
Samu kari