- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce babu wani laifi da aka yiwa Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike kuma a rabu da shi yayi abinda ya ga dama.
Diraktan hukumar inganta tanafusi da kare hakkin masiyi watau Federal Competition and Consumer Protection Commission (FCCPC), , shiyar jihar Katsina, Julius.
Labarai sun bayyana cewa Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya tafi nahiyar Turai ganawa da dan takarar shugaban kasar karkashin jam'iyyar (APC), Bola Tinubu
Hukumar Yan sandan a Jihar Yobe, a ranar Talata, ta yi bayanin yadda wani Soja, Kofur John Gabriel, ya halaka Shehin Malami, Goni Aisami, a karamar hukumar.
Hukumar yan sandan Najeriya na shirin baiwa matasa majiya karfi 3000 horo na musamman don su taimakawa jami'anta wajen tabbatar da tsaro a jihar Kastina...
Sanata Mai Wakiltar Kano ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya kuma Sardaunan Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya bayyana cewa har yanzu bai da gidan kansa.
Bayanai da aka samu a jiya na nuna cewa Gwamnatin Tarayya na shawarar haramta kungiyar ASUU idan mambobinta suka ki janyewa daga yajin aiki duk da tagomashi.
Labarin Wata kasuwa a kasar Indiya inda tuzurai ke taruwa a shekara suna sauraron matan da zasu sayesu don aure ya tayar da cece-kuce kafafen ra'ayi da zumunta
Wata yar ajin JSS1 a makarantar sakandare, Jessica Okonye, ta samu gurbin karatu a jami'an Sojojin ruwan Najeriya watau Admiralty University of Nigeria, Ibusa,
AbdulRahman Rashida
Samu kari