- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Hukumar sanda a Legas ta bayyana yadda ta cika hannu da wani matashi dan shekara 23 kacal wanda ya shakiniskar yanci ranar Juma’a amma ya koma ruwa washegari.
gwamnatin tarayya ta sanar da kudirinta na zagaye jami'ar usman dan fodio dake sokoto domin samarmata da tsaro da kokarin magance wasu abubuwan tsaro na jami'ar
Iyalai, 'yaya, yan'uwa da abokan arziki sun halarci jana'izar dan majalisar dokokin jihar Legas da ya wakilci Mushin, Hanarabul Olawaje AbdulSobur da ya mutu.
Wasu bankunan Najeriyan sun kara ranakun aiki domin karban kudaden yan Najeriya kafin ranar 31 ga watan Junairun da gwamnati tarayya da CBN suka bada wa'adi.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar APC ya zannan da kungiyar Kiristocin Najeriya watau CAN ranar Laraba a Abuja.
Wani kofur na hukumar sojojin Najeriya ya shiga hannu bayan bige wannan babban janar da mota cikin bariki kuma haka yayi sanadiyar mutuwar Birgediya janar.
kiristocin Nigeria (CAN) Na ta Allah wadai da Yunkurin Jam'iyyar APC na dauko Musulmi dan marwa ko zama dantakar mataimakin shugaban kasar wato Kashim Shettima
Jam’iyyar PDP tayi martani game da kuskuren da dan takaran kujerar shugaban kasan jam’iyyar APC, Bola Tinubu, yayi yayin taron kaddamar da yakin neman zabensa.
Majalissar dokokin kasa dai ta zargi tsohon shugaban amurkan da sa hannu wajen kaiwa majalissar hari, a shekarar 2020, bayan an kada shi a babban zaben kasar
AbdulRahman Rashida
Samu kari