- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
yadda albashin shugaban ma'aikatan kamfanonin bankin gt da kuma kamfanin dangote yake da kuma yadda suke a matakin kasa a shekarar 2021 da kuma na shekarar 2020
sanata omo ovie agege dai shine mataimakin shugaban majalissar dattijai a tarayyar nigeria. kuma yana takarar gwamnan jihar delta a yanzu haka a zaben 2023
Cikin takun tsakan dake gudana tsakanin Gwamna Nyesom Wike na RIbas da Alhaji Atiku Abubakar, Wike ya zargi da Atiku da karerayi kawai don mutane su zabesa.
Babban Bankin Dake Buga Kudin Najeriya (CBN) ya bayyana cewa an umurci dukkan bankunan dake Najeriya su rike budewa har ranakun Asabar daga yanzu zuwa 2023.
Dirkatar ofishin tattalin basussukan Najeriya (DMO) ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta tsagaita karban basussuka saboda abin fa ya yiwa kasar Katutu a wuya.
Tsohon gwamna Adams A Oshiomole ya bayyanawa yan siyasar Najeriya makomarsu idan suka cigaba da yiwa al'ummarsu karya da alkaruwan da ba zasu iya cikawa ba.
gwamnan jihar ebony david umahia yace yana goyan bayan takarar dan jam'iyyar APC na shugabn kasa bisa dari, ya bayyana hakan yayin da ake kaddamar da aiki.
Kungiyar kare muradun Fulani Makiyaya a Najeriya, Miyetti Allah, ta bukaci babban bankin Najeriya ya kara wa'adin kai kudaden Naira bankuna da akalla watanni 3.
Hukumar sanda a Legas ta bayyana yadda ta cika hannu da wani matashi dan shekara 23 kacal wanda ya shakiniskar yanci ranar Juma’a amma ya koma ruwa washegari.
AbdulRahman Rashida
Samu kari