Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Kakakin majalisar dokokin jihar Zamfara, Nasiru Magarya, ya umurci magatakardan majalisar, Shehu Anka, ya rabawa dukkan yan majalisa takardar fara shirin tsige.
An yi jana'izar DPO na yan sanda na karamar hukumar Jibia, DSP Abdullahi Rano, da ya rasa ransa a jihar Katsina. Majiyoyi a hedkwatan yan sanda sun bayyana cewa
Mawakin bege, Yahaya Sharif-Aminu, wanda aka yiwa zargin batanci ga Annabi (SAW) ya bukaci kotun daukaka kara ta hana sake gurfanar da shi kan laifin batanci.
Wata kotun jihar Legas dake Ikeja ranar Laraba ta garkame jami'an hukumar Sibil Defens -Amarachukwu Asonta da Adebayo Ajayi, 32 kan zargin laifin fashi da makam
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta lalata kwalaben giya sama da 3.8 million da aka damke yan watannin da suka gabata. Kwamandan hukumar Hisbah, Harun Ibn-Sina.
Indiya - Duk da rufe makarantu, har yanzu ana cigaba da zanga-zanga kan Hijabi kan hana mata Musulmi saka Hijabi a wata kwalejin jihar Karnataka da ke kudancin.
Mutane sun dauke kafa daga ofishin mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Barista Mahdi Aliyu Muhammad, biyo bayan shirin tsigeshi da majalisar dokokin jihar ke yi.
Tsohon Shugaban kasa na mulkin Soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida (mai ritaya.), ya bayyana cewa Najeriya fa yanzu tana rugujewa hannun jahilan shugabanni.
Katsina - Tsagerun yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kuma kai hari karamar hukumar Jibiya dake jihar Katsina da daren Talata, 8 ga watan Febrairu, 2022.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari