Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Jirgin kasa mai jigilar fasinjojo daga jihar Legas zuwa Ibadan, a ranar Alhamis, ya tsaya tsakiyar dajin sakamakon karewar mai a cikinsa. Wani ma'abocin manhaja
Rikicin da barke cikin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ya dau sabon salo yayinda wata wasikar Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ke karyata jawabin.
Kasar Indiya ta zarcewa Najeriya a matsayin kasar da tafi adadin mutane masu fama da talauci a fadin duniya. Wannan ya bayyana bisa rahoton World Poverty Clock.
Jam'iyyar All Progressives Congress APC ta kira taron majalisar zartaswa na gaggawa ranar Alhamis, 17 ga watan Maris a hedkwatarta dake birnin tarayya Abuja.
Akalla lauyoyi ashirin (20) sun bayyana niyyar tsayawa dakataccen dan sanda DCP Abba Kyari bisa karar da hukumar yaki da muggan kwayoyi NDLEA ta shigar kansa.
Hukumar yan sandan jihar Kaduna ta bayyana cewa ta damke wani Mohammed Giwa, wanda ake zargi da kisan marigayi Muhammad Maisaka, tsohon jami'in Soja sama..
Birnin Kebbi - Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da kisan hafsoshin hukumar Sojoji da tsagerun yan bindiga daga jihar Neja suka yi a Kebbi. Rahotanni sun bayya
Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ba zai taba komawa kujerar Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna yace.
Abincin karshe da mataimakin Sifeto Janar na yan sanda, Joseph Egbunike, yaci a ofishinsa na FCID ya zama ajalinsa, FIJ ta ruwaito. Majiyoyi daga cikin hedkwata
Abdul Rahman Rashid
Samu kari