Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Gamayyar kungiyoyin Arewa CNG a ranar Alhamis, 12 ga Mayu, sun yi watsi da kalaman da kungiyoyin Igbo ke yi na cewa wajibi ne a baiwa Igbo mulkin Najeriya a 202
Damaturu - Gwamnatin tarayya ta bada umurnin sanya suna sabbin dalibai milyan biyar cikin wadanda ake baiwa abinci kullum a makarantun gwamnati a fadin tarayya.
Kungiyar wa’azin musulunci ta Izalatil Bidi’ah wa iqamatis sunnah a tarayyar Naijeriya tayi Allah wadai da wata yarinya wacce ba musulma ba da ta zagi Annabi.
Birnin tarayya Abuja - Sauran Ministocin shugaba Muhammadu Buhari cikin goman da suka bayyana niyyar takara a zaben 2023 sun gabatar da takardun murabus dinsu.
Shugaba Muhammadu Buhari yanzu haka yana ganawa da ministocinsa dake neman takaran siyasa a zaben 2023. Wannan zama ya biyo bayan umurnin da shugaban kasa.
Akalla fursunoni uku sun gudu daga gidan yarin Agbor dake jihar Delta yayinda katanga ya rushe sakamakon ruwan sama kamar da bakin kwaryar da aka yi ranar Talat
Kimanin kananan hukumomi 445 a fadin jihohi 32 da birnin tarayya Abuja zau fuskanci ambaliyar ruwan sama bana, Ministan ruwa, Injinya Suleiman Adamu ya bayyana.
Sokoto - Hukumar kwalejin ilmi ta Shehu Shagari dake jihar Sokoto, Arewa maso yammacin Najeriya ta sanar da rufe makarantar bisa abinda ya auku da safiyar yau.
Sokoto - An kashe wata dalibar kwaljin ilmin Shehu Shagari dake jihar Sokoto bisa zargin batanci ga Annabi Muhammadu (tsira da amincin Allah su tabbata gareshi)
Abdul Rahman Rashid
Samu kari