Albashin ma'aikata
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya amince da karin alawus din yawon aiki, DTA, ga ministoci, manyan sakatarorin gwamnati da ma'aikata daga mataki na 1 zuwa 17.
Za a ji kotu ta tsige Sabon Basaraken da aka nada a jihar Osun, Alkali yace babu wanda yake karagat, duk da Mai girma Gwamna ya bada sanarwar nada sabon Sarki
An ji kungiyar ta HEDA ta na so ayi bincike a kan zargin da ake yi wa Hadimin shugaban kasar Najeriya watau Bashir Ahmaad na lakume albashi bayan ya bar aiki.
Hukumar fansho ta kasa ta bayyana fushinta game da yadda ma'aikatan gwamnati masu ritaya da dangin da ke ba da rahoton mutuwar karya domin tunkarar gwamnati.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, a ranar Juma'a ya bada dalilin da yasa gwamnatin tarayya ba za ta iya yi wa ma'aikata karin albashi ba duk da ya kamata.
Shekaru uku bayan Shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan dokar albashi mafi karanci, malaman frimare da sakandare na jihohi 15 da birnin tarayya Abuja ka
BudgIT, wata kungiyar kyautata al'umma, ta fitar da sakamakon wani bincike da ta yi a jihohin kasar inda ta nuna jihohin da ma'aikata ba su bin bashin albashi d
Gwamna Mai Mala Buni na Yobe a ranar Juma’a ya ce gwamnatinsa na kokari wajen biyan albashin ma’aikata duk da karancin kudi da jihar ke da shi, Guardian...
Malamin Addini Ya Ki Karbar Kyautan Zunzurutun Kudi Da Gwamnan APC Ya Masa, Ya Ce Ya Tafi Ya Biya Albashin Ma'aikata Da Kudin. Wani abu mai kama da dirama ya fa
Albashin ma'aikata
Samu kari