Albashin ma'aikata
Za a ji labari wani kamfani a kasar Chile ne aka aikawa ma’aikaci kudin da ya nunka albashinsa sau 268, tuni ma’aikacin ya rubutawa kamfanin takardar murabus.
Tanko Ibrahim Muhammad zai iya samun kudin da sun haura Naira Biliyan 2.5. Baya ga kudin sallama da fansho da Tanko Muhammad zai karba, za a gina masa gida.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya ce a halin da ake ciki na rashin tsaro, rashin samun haraji da kamfanin NNPP gwamnatinsa ba zata iya biyan ma'aikata ba.
A ranar Talata, Kotun Masana’antu ta Tarayya da ke Abuja ta umarci gwamnatin Jihar Taraba da ta biya Jolly Nyame kudin fanshonsa, Premium Times ta ruwaito. Dama
Bederinwa Waheed mai shekaru 33 ya gurfana gaban babbar kotun Majistaren Ado Ekiti bisa zarginsa da ake yi da damfarar wata albashinta na watanni biyar na N-Pow
Ma'aikatan gwamnati na jihar Kano sun caccaki gwamnatin jihar saboda yadda ta gaza biyansu albashi watan Afirilu,wanda suka ce ya kuntata shagalin bikin sallah.
Gwamna Godwin Obaseki na jahar Edo ya taya ma'aikatan jiharsa murnar ranar ma'aikata ta duniya tare da musu albirin da kara mafi karancin Albashi zuwa N40,000.
Gwamnan jihar Edo ya fara ɗaukar matakai a kokarin da gwamnatinsa take yi na canza Majalisar wasannin jigar zuwa hukumar wadanni ta jihar Edo, ya kori ma'aikata
Ma’aikatan gwamnatin jihar Kano sun karbi albashin su a zaftare ba kamar yadda suka saba karba ba a matsayin albashinsu na aikin da suka yi a watan Febarairu.
Albashin ma'aikata
Samu kari