Albashin ma'aikata
Batun albashin zababbun shugabanni a Najeriya lamari ne da ya dade yan Najeriya suna tafka muhawara a kansa. Yayin da yan Najeriya ke ganin albashin da yan siya
Ministan Kwadogo yayi kira ga hukumomin gwamnati da ma'aikatu da jihohi da su maida hankali wajen aiwatar da mafi karancin albashi domin hakan zai taimaka.
A Anambra Ma'aikata sun samu karin albashi, sannan Gwamna Charles Soludo ya bi ya rabawa kowa kyautar N15, 000 domin su yi shagulgulan bikin kirismetin bana.
Ma’aikatan gwamnati a jihar Plateau sun shiga yajin aikin gargadi na kwani biyar bayan gwamnati ta ki cika masu wasu bukatunsu ciki da albashin watanni uku.
wani direban motar haya da ya gudanar da aikin hayarsa ta tasi a kasar qatar ya bayyayana yadda yake samun kudi masu masu uyawa duk karshen wata da sanarsa.
Chris Ngige ya nuna Gwamnatin tarayya ta yarda akwai bukatar a duba tsarin albashin Likitoci. Ministan ya yi zama da kungiyoyin Likitoci da ma'aikatan lafiya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bada izinin yiwa ma'aikatan sashen shari'a a Najeriya karin albashin wata. Ministan Shari'a ya sanar da hakan a Port-Harcourt.
Yayin da bukin kirsimeti da Sabuwar shekara ke ƙaratowa, Gwamna Umahi na jihar Ebonyi, ya umarci a gwangwaje kowane ma'aikaci da kyautar N15,000 da albashinsa.
Shugaban Hukumar RMAFC, Mohammed Shehu yace za a kara albashin shugabanni domin albashin shugabannin irinsu NPA, NCC da Gwamnan CBN ya zarce na Muhammadu Buhari
Albashin ma'aikata
Samu kari