Albashin ma'aikata
Daga karshen Afrilun nan, ma’aikatan gwamnati su samu karin 40% a albashinsu. Wani kwamiti ya bada shawarar yin hakan a dalilin janye tallafin fetur da za ayi.
‘Yan NLC da TUC sun nuna ba za su goyi bayan karin farashin man fetur ba. ‘Yan kwadago sun yi niyyar yi wa Bola Tinubu zanga-zanga kan cire tallafin man fetur
Gwamnan jihar Abia, Ikezie Ikpeazu, ya bayyana cewa babu ma'aikacin jihar da yake bin sa albashi. Gwamnan ya musanta cewa ma'aikatan jihar suna bin sa bashi.
Muhammadu Buhari Gwamnati mai-zuwa shawarar ta fara shirin yin nazari kan albashin ma’aikata. Doka ta ce dole ne a sake nazarin albashin kafin shekarar 2024.
Gwamnatin tarayya ta amince da ƙarawa ma'aikatan gwamnati albashin su. Ministan ƙwadago da samar da ayyukan yi, Chris Ngige, yace amincewar Buhari kawai ta rage
Kowane ma'aikacin Gwamnati zai samu karin 20% a kan albashin da ya saba karba a Legas. Karin da aka yi zai fara aiki tun daga watan Junairu, za a biya bashi.
An gurfanar da wani ma'aikacin kamfani a gaban kotu bisa zargin aikata laifin satar kuɗin kamfani. Ma'aikacin dai ana tuhumar sa da yin sama da faɗi da miliyoyi
An kama Garba Tahir da satar N26m na tsofaffin ma’aikatan gwamnati. Alkalin kotun tarayya a garin Abuja ya samu tsohon Akanta da wawuran fanshon ma’aikata.
Chris Ngige wanda shi ne Ministan kwadago da samar da ayyuka, ya ce za ayi karin albashi nan da Mayun 2024 yayin da ya yi gargadi kan saba dokar aikin gwamnati
Albashin ma'aikata
Samu kari