Albashin ma'aikata
Rahotanni na nuna cewa kungiyar kwadago za ta nemi N500,000 a matsayin mafi karancin albashi yayin da za a fara sauraron ra'ayoyin jama'a kan sabon tsarin albashin
Majalisar wakilai ta yi kiran da a biya ma'aikata albashi mai. 'Yan majalisar sun yi nuni da cewa babu ma'aikacin da zai iya rayuwa a albashin kasa da N100,000.
Gwamnan jihar Jigawa Umar Namadi ya amince da biyan ma'aikatan gwamnatin jihar karin albashin naira dubu 30 har na tsawon watanni uku don saukaka masu.
Gwamnatin jihar Yobe karkashin Gwamna Mai Mala Buni ta amince da cire Naira biliyan 4 domin raba wa ma'aikata da ƴan fansho a matsayin tallafin rage zafi.
Gwamnan Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya bada umarnin a daina banbanta malaman makaranta a wajen biyan alawus na rage raɗaɗi N35,000 ga ma'aikata.
Kwamred Ademola-Benco ya yanke kudin da yake so ma'aikata su tashi da shi a duk wata. NLC ta ce babu ja da baya a maganar biyan N1m ya zama mafi karancin albashi.
Mataimakin shugaban majalisar wakilai ya ce albashinsu bai isansu a Najeriya, Ben Kalu bayyana wannan ne a ranar Litinin kamar dai yadda Punch ta fitar da labarin.
Za a aiwatar da shawarwarin da kwamitin Steve Oronsaye ya ba gwamnatin Goodluck Jonathan. An bada shawara ma'aikatu su hadu wuri guda, wannan zai rage batar da kudi.
A rahoton ne za a ji ma’aikatan Najeriya sun sha alwashin sai sun yi zanga-zanga. NLC ta ce sun tsara yadda za a fita zanga-zangar ba tare da an yi aika-aika ba.
Albashin ma'aikata
Samu kari