Albashin ma'aikata
Shugaban ƙungiyar NLC na ƙasa, Joe Ajaero, ya bayyana cewa da yawan gwamnonin da aka sa a kwamitin mafi ƙarancin albashi ba su iya biya a jihohinsu.
An bar maganar N30, 000, NLC ta ce ya kamata mafi karancin albashi ya zama $300 ne a wata. 'Yan kwadago ba su yanke wani albashi ba, amma N200, 000 ya yi kadan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi na’am da kafa kwamiti na musamman da zai duba lamarin yin karin albashi, mun kawo cikakken jerin ‘yan kwamiti.
Gwamnatin tarayya karshin jagorancin shugaba Bola Tinubu ta kaddamar da kwamitin mutane 37 da zai yi aiki don kara mafi karancin albashi na ma'aikatan kasar.
Sanata George Akume ya sanar da za a rantsar da kwamitin karin albashi. Ranar Talata gwamnati za ta kaddamar da kwamitin da zai yi aikin karin albashin ma’aikata
Gwamnatin jihar Kogi karkashin Gwamna Yahaya Bello ta dakatar da biyan albashin ma'aikata 231 saboda sun ki umarnin gwamnati na sabunta bayanansu.
Gwamnatin Abba a jihar Kano ta fara rabon tallafin kayan abinci da suka hada da shinkafa ga ma'aikatan kananan hukumomi don rage radadin janye tallafin man fetur.
Wani limamin coci, Fasto Anosike ya nemi mabiya cocinsa da su ba shi dukkan albashin su na watan Janairu don neman albarka a 2024. Ya daukar masu alkawari.
Gwamnatin jihar Kano za tayi wa duk wani ma’aikaci karin kudi a albashi. Ma’aikata, ‘yan fansho za su samu karin N20, 000 da N15, 000 daga Disamban 2023.
Albashin ma'aikata
Samu kari