Yemi Osinbajo
Tsohon Ministan Sufuri kuma dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar APC, Rotimi Amaechi, a Kano ranar Laraba ya ce ya fi shugaban jam’iyyar APC na kasa
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya ziyarci wajen da tukunyar gas ta fashe a jihar Kano. Lamarin dai ya yi sanadiyar rasa rayukas tara da jikkata wasu.
Farfesa Yemi Osinbajo ya kai ziyara zuwa Jigawa saboda shirin 2023, amma Osinbajo bai samu damar haduwa da Gwamna Muhammad Badaru Abubakar da Mataimakinsa ba.
Yemi Osinbajo, mataimakin shugaban kasar Najeriya ya yi alawadai da kisan Deborah Samuel, dalibar aji biyu ta Kwalejin Ilimin Shehu Shagari da ke Sokoto bisa za
An fara rade-radin Sarki Rilwan Suleiman Adamu yana tare da Yemi Osinbajo. Mai martaba ya bayyana ainihin abin da ya faru da tsakaninsa da Mataimakin shugaban.
Shahararren malamin addinin musulunci a Najeriya, Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi, ya tabbatar da goyon bayans aga mataimakin shugaban ƙasa ya gaji Buhari a 2023.
An ba takarar Yemi Osinbajo kwarin gwiwa yayin da Mataimakin shugaban kasar ya je jihar Gombe domin samun kuri’un ‘Ya 'yan APC a zaben fitar da gwani na 2023.
Mataimakin shugaban kasa kuma mai niyyar takara kujeran shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya bayyana cewa akwai siyasa da yawa cikin lamarin tsaro a kasar.
Karon farko tun bayan ayyana niyyar takara kujeran shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya yi ido hudu da maigidansa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a jihar Legas.
Yemi Osinbajo
Samu kari