Yemi Osinbajo
Kungiyar Kiristocin Arewa watau Northern Christians Movement (NCM) ta gargadi yan siyasa da Malamai su yi hattara da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osin
Sanata Ahmed Lawan, shugaban majalisar dattawa ya ce shi da takwarorinsa suna yi wa mataimakin shugaban kasa, Prof Yemi Osinbajo "fatan alkhairi" a yunkurinsa.
Wasu 'yan Najeriya ba su yi farincikin bayyana bukatar shugabancin kasa da mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya yi a ranar 11 cikin watan Afirulun 2022.
Farfesa Yemi, Osinbajo, mataimakin shugaban Najeriya, ya shirya cin abincin buɗe baki tare da yan majalisar dattawa na jam'iyyar APC yau Talata a Aguda House.
Laolu Akande, mai magana da yawun mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya bayyana cewa mai gidansa ya fita daga jam'iyyar All Progressives Congress, APC.
Babban faston kasart, Primate Ayodele ya yaba wa Osinbajo kan bayyana aniyar sa a zaben 2023, amma ya bayyana cewa ba zai taba zama shugaban kasar Najeriya ba.
Kungiyar kare addinin Musulmi (MURIC) ta gargadi jam'iyyun siyasa kada su sake su baiwa wani dan cocin Redeemed Church of Christ Group (RCCG) tikitin takara.
Bayan ayyana shiga takarar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 da Farfesa Yemi Osinbajo ya yi, Abun yayi wasu mutane daɗi yayin da wasu kuma suka shiga takaici.
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo a watan Disamban 2021 ya yi magana kan yadda ya zama mataimakin shugaban kasa a APC a 2015 duk da ba san shi ba.
Yemi Osinbajo
Samu kari