Taraba
Sale Ahmadu, mai bayar da shawara ta musamman ga Gwamna Darius Ishaku na jihar Taraba a ranar Alhamis, ya yi murabus inda ya ce gwamnatin jihar ta rasa alkibla.
Mutane bakwai ne suka jikkata bayan wani sabani da ya afku kan zaben shugabannin kungiyar 'yan dako a kauyen Sabongida da ke karamar hukumar Gassol a Taraba.
Wani abun fashewa da ake zargin yan bindiga da dasawa a cocin katolika na St. John’s College, Mutum-Biyu, hedkwatar yankin Gassol da ke jihar Taraba ya tashi.
Allah ya yiwa tsohon Shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Taraba, Abdulmumuni Vaki, rasuwa, a daren ranar Laraba, 12 ga watan Janairu.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake tsammanin daga jihar Zamfara ko Katsina suka gudo, sun farmaki matafiya a jihar Taraba, sun kashe biyu, kuma sun sace wasu 40.
'Yan ta'adda sun yi garkuwa da 'ya'yan tsohon sakataren gwamnatin jihar Taraba har su shida, Gebon Kataps, tare da dan sandan da ke basu kariya da kuma direba.
Wasu mutane cikin Tireloli har guda biyu sun shiga kauyen Maihula dake karamar hukumar Bali a jihar Taraba, mutanen garin sun shiga tashin hankali sabida tsaro.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki kauyen Jauro Manu na karamar hukumar Gassol da ke jihar Taraba inda suka kashe mutum biyar, sun yi masu kashedi.
Gwamnati ta kaddamar manhajar hada-hadar kudi ta yanar gizo wato eNaira, kuma zuwa yanzu dai manhajar ta fara samun karɓuwa a wasu yankunan kasar nan, musanman.
Taraba
Samu kari