Taraba
A ranar Talata ‘yan bindiga sun kai farmaki masallaci inda suka afka wa wa mutane yayin da suke tsaka da yin buda-baki, wanda ya ja suka halaka mutane uku, Dail
Wasu yan bindiga sun bi tsakar dare har cikin gida sun halaka wani babban dillalin shanu a jihar Taraba, sun sace matarsa da kuma 'ya'yansa guda biyu maza.
A ranar Laraba, wasu masu garkuwa da mutane sun halaka fitaccen mai saida shanu, tare da yin garkuwa da matarsa da ƴaƴansa maza a Jalingo, babban birnin Taraba.
Rundunar yan sanda reshen jihar Taraba, ta bayyana cewa, fulani makiyaya sun halaka mutum bakwai tare da kone gidaje a wani harin ɗaukar fansa a jihar Taraba.
Tsagerun yan bindiga sun harve hadimin gwamnan jihar Taraba har Lahira yayin da ya halarci taron jana'iza a ƙaramar hukumar Donga, sun ɗauki gawar zuwa jeji
Wasu yan ta'adda a yankin jahar Taraba dake arewa maso tsakiya a Najeriya sun yi garkuwa da ɗan Basarake da wasu mutum 7, sun nemi a tattara musu miliyan N70m
Jalingo - Kungiyar Kiristocin Najeriya CAN a jihar Taraba ranar Alhamis ta bayyana cewa ita zata sake zaban wanda zai zama gwamnan Taraba saboda yawan mabiyanta
Gwamnan jihar Taraba ya tabbatar da korar kwamishinoni biyu dake aiki a gwamnatinsa daga bakin aiki, yace matakin sallamar za ta fara aiki kan mutanen nan take.
Rahoton da muka samu daga majiya mai ƙarfi ya tabbatar da cewa akwai ƙishin ƙishin ɗin yau Litinin yan majalisun dokokin Taraba da dama zasu koma jam'iyyar APC.
Taraba
Samu kari