Kudu maso gabashin Najeriya
Duba da yadda zaben fidda gwani na APC ke karatowa, 'yan takarar shugaban kasa daga kudu maso yamma da masu rike da mukaman jam'iyya mai mulki ta APC suka gana.
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Asabar ya ce yankin kudancin Najeriya ta fitar da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a babban zaben 2023. Shugaban kas
Tsohon gwamnan jihar Imo kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Rochas Okorocha, ya ce burinsa na siyasa ya fi kasuwa a Arewacin Najeriya fiye da kowa.
Sanatan jam'iyyar APC mai mulki, Magnus Abe ya fice daga jam’iyyar APC mai mulkin kasar nan. Ya kuma fice daga takarar Gwamna a APC a jiharsa saboda wasu dalila
Osinbajo ya bayyana cewa, wannan mummunan aiki aboin Allah wadai ne, rashin hankali ne, kuma lallai zai iya haifar da rikicin kabilanci a kasar, inji Vanguard.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya yi Allah-wadai da kisan da ’yan haramtacciyar kungiyar ’yan awaren IPO ke yi a fadin yankin kudu maso gabashin Najeriya.
Kungiyar Masu Neman Kafa Biafra IPOB ta gargadi Gamayyar Kungiyoyin Arewa, CNG, dangane da fara kashe yan kabilar Ibo, tana mai cewa kada a fara fadar da ba za
wamnan, a wata sanarwa da mai taimaka masa na musamman kan harkokin yada labarai ya fitar, ya kuma sauke shugaban ma’aikatan fadarsa da kuma babban mataimakinsa
Gabannin zaben fidda dan takarar shugaban kasa na APC mai mulki wanda za a yi a ranar Lahadi mai zuwa, yan takara daga yankin kudu maso gabas sun shiga labule.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari