Kudu maso gabashin Najeriya
Wasu tsagerun yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun kai farmaki caji Ofis ɗin yan sanda dake Arum Inyi ƙaramar hukumar Oji-River, jihar Enugu, sun yi ta'asa
Dandazon mata da dama daga yankin su Peter Obi sun yi tururuwar nuna goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasan jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu a zaben 2023
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce ‘yan kabilar Igbo za su iya zama shugaban kasa ne kawai bayan ya kammala wa’adin mulkinsa.
Tsohon mataimakin kakakin majalisar wakilai, Emeka Ihedioha, ya ce shugabancin Najeriya zai koma yankin Kudu maso Gabas, bayan gwamnatin Atiku ta kammala mulki.
A shirye-shiryen fara kamfe, ɗan takarar shugaban kasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya dira jihar Enugu tare da tawagarsa domin gana wa da kusoshin PDP.
A ci gaba da tattaunawar neman shawari gabanin zaɓen 2023, mai neman zaman shugaban ƙasa a inuwar PDP, Atiku zai gana da masu ruwa tsaki na kudu maso gabas.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Kalu a ranar Talata 20 ga watan Satumba ya ce babu wani Inyamuri da zai lashe zaben 2023 mai zuwa, wanda a bayyana ya yi fata.
Mai magana da yawun rundunar 'yan sanda reshen jihar Enugu, Danile Ndukwe, ya tabbatar da mutuwar jami'an yan sanda uku bayan musayar wuta da 'yan bindiga.
A yayin da babban zaben 2023 ke karatowa, kungiyar dattawan Neja Delta, PANDEF, tace akwai yiwuwar Najeriya za ta fuskanci matsaloli idan mulki ya tsaya a arewa
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari