Jihar Sokoto
Gwamnan jihar Katsina ya bayyana bukatar gwamnati ta ba dukkan 'yan Najeriya damar rike bindigogi domin kare kansu daga 'yan bindiga a yankunan da aka addaba.
Matashiyar yarinya mai shekaru 17 wacce kishiyar mahifiyar ta kusa halaka a jihar Sokoto za ta samu adalcin da ya dace ta hannun matar Gwamna Aminu Tambuwal.
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokot ya bukaci Shugaba Muhammadu Buhari ya alanta dokar ta baci a dukkan wuraren yan bindiga ke ta'adi don kawar da su.
Maigari Dingyadi, Ministan Harkokin Yan Sanda, ya ce ba zai iya yiwuwa ba Shugaba Muhammadu Buhari ya kai ziyarar ta'aziyya jihohi da gidajen wadanda iftila'in
Mutane 14 sun tsere daga sansanin 'yan bindiga bayan tsare su da aka yi na kwanaki da wasu yaran hatsabibin dan bindiga Bello Turji suka yi a jihar Sokoto, Prem
Kungiyar hadin kan kasashen musulman duniya ta yi Allah wadai da harin da aka kai kan wasu matafiya a wani yankin jihar Sokoto a makon jiya. Ta bayyana addu'o'i
Yan bindiga sun sace mutane 11 ciki har da babban limami, Aminu Garba, wanda ke shirin jagorantar mutane yin sallah Juma'a a jam'i a kauyen Gatawa da ke karamar
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa shigowar yan bindiga jiharsa daga jihar Zamfara duk laifin jami'an Sojojin Najeriya ne. Daily Trust
Sokoto - Shafa'atu, matar da ta tsallake rijiya da baya a harin da yan bindiga suka kaiwa matafiya a Sokoto kuma ta rasa yan'uwanta guda rasu ta rigamu gidan.
Jihar Sokoto
Samu kari