Jihar Sokoto
Ministan kula da harkokin 'yan sanda, Muhammadu Maigari Dingyadi, Ministan shari'a, Abubakar Malami da gwamnan Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, suna daga cikin.
Sokoto - Wasu mutane ɗauke da muggan makamai sun farmaki wasu kauyuka uku a jihar Sokoto ranar Asabar, inda duka kashe aƙalla mutum 9, tare da jikkata wasu.
Sarkin musulmi ya bayyana cewa, 'yan Boko su ne matsalar Najeriya. Ya bukaci musulmi da kirista kowa ya koma ga littafin addininsa domin zama lafiya daram.
Najeriya na da abubuwan mamaki, sannan komai a Najeriya na da asali. Mun kawo muku rahoton asalin sunayen wasu jihohi da yadda suka samo asali a tarihinsu.
Rundunar kwastam na kame wasu kayayyaki mallakar 'yan bindiga a jihar Sokoto. An kama tabar wiwi da kayan sakawa da kuma wasu kaya masu darajan miliyoyin Naira.
Yayin da ake fama da annobar cutar korona da kuma ɓarkewar kwalara, wata cuta ta daban ta ɓarke a jihar Sokoto, inda ta kashe mutum 23 yayin da 260 suka kamu.
Wasu tawagar yan bindiga sun gamu da fushin sojoji a jihar Sokoto, yayin da suka yi kokarin sace wata mace mai ɗauke da juna biyu, sojin sun harbe su har lahira
Sakamakon ruwan bama-baman da ‘yan bindiga suke jefawa dajikan da suke jihohin arewa maso yamma da arewa ta tsakiyan kasar nan, 'yan bindiga sun fara laushi.
Jami'an Hukumar tsaro ta NSCDC sunyi nasarar kama wani hatsabibin dan bindiga, Bello Galadima yayinda ya tafi gidan karuwai a unguwar Aliyu Jodi a birnin Sokoto
Jihar Sokoto
Samu kari