Jihar Sokoto
Wani malamin jami'a ya caza ka dalibansa yayin da ya basu tambayoyin jarrabawar da a cewarsa shi ma ba zai iya amsa su ba da kansa a matsayin Malamin jami'a.
Mata da mahaifiyar Bokkolo, hatsabibin dan bindiga suna cikin gidansa a yayin da jiragen yakin sojojin saman Nigeria suka yi luguden wuta a gidansa da ke Sokoto
Wasu 'yan bindiga sun hallaka mutane da yawa a jihar Sokoto, lamarin da ya sanya gwamnati bayyana jimaminta ga jama'ar gari. Rahoto ya bayyana adadin da aka kas
A kalla mutane 14 ne su ka rasa rayukansu yayin da ‘yan bindiga su ka kai farmaki wasu garuruwa da ke karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sokoto a daren Talata.
Rahotonni da muke samu sun bayyana cewa, wasu miyagun 'yan bindiga sun farmaki mazauna wani yankin Sokoto. Sun hallaka mutane da yawa a garin inji gwamnan jihar
'Yan fashin daji sun yi garkuwa da matar sakataren cocin Evangelical ta Afirka ta yamma, ECWA, reshen jihar Sokoto, Rabaran Oro Yakubu kamar yadda ya zo a rahot
Tsagerun 'yan bindiga sun sake sace mutane biyar a garin Gatawa da ke yankin Sabon Birni na jihar Sokoto, sun nemi a biya N500,000 a matsayin kudin fansarsu.
Majalisar dattawa ta yi shiru na minti daya a ran Laraba don jimamin kisan gillar da yan bindiga suka yi wa jama'a fiye da 120 a kasuwar Goronyo, jihar Sokoto.
Hukumar NSCDC reshen jihar Sokoto ta bayyana cewa ta samu nasarar cafke wasu da ake zargin yan bindiga ne da kuma masu kwarmata musu bayanai a jihar Sokoto.
Jihar Sokoto
Samu kari