Jihar Sokoto
Yayin da ake fargabar tashin yaƙi idan ECOWAS ta ɗauki matakin soji a kan jamhuriyar Nijar, an tattara jihohin Najeriya Bakwai da suka haɗa iyaka da Nijar.
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS), ta ce rufe iyakokin da Najeriya ta yi tsakaninta da jamhuriyar Nijar ba wai yana nufin yaƙi ba ne. Shugaban hukumar na wucin.
Denmark ta gabatar da doka da za ta haramta kona Qur'ani mai girma a ofisoshin jakadancin kasashe da sauran littattafan addini, bayan abin da ya faru a Sweden.
Jami'an sojin rundunar Operation Hadarin Daji (OPHD) sun samu nasarar damƙe kaaurgumin ɗan bindiga da hatsabiban yaransa huɗu a jihohin Zamfara da Sakkwato.
Gwamnan Sakkwato, Ahmad Aliyu, ya miƙa sunayen mutane 16 da zai naɗa a matsayin kwamishinoni ga majalisar dokokin jihar Sokoto ranar Alhamis domin tantancewa.
A dokar kasa, shugaban kasa da gwamnoni su na da wa'adin kwanaki 60 ne kacal don fitar da jerin sunayen ministoci da kwamishinoni bayan rantsar da su a mulki.
Dakarun sojojin atisayen Operation Hadarin Daji sun tarwatsa maɓoyar ƴan bindiga tare da halaka wasu daga cikinsu a wani mummunan bata kashi da suka yi da su.
Tun bayan kona Qur'ani mai girma a Sweden, kasashe da mutane dai-daiku ke Allah wadai da aika-aika da aka yi a kasar, inda wasu ke kiran daukar matakai a gaba.
Biyo bayan sanar da ranar Laraba, 19 ga watan Yuli a matsayin ranar 1 ga watan Muharram na shekarar 1445, jihohi irin su Sokoto, Ƙebbi, Osun duk sun bada hutu.
Jihar Sokoto
Samu kari