Jihar Sokoto
Majalisar dokokin jihar Sokoto ta amince da kudurin dokar kafa rundunar tsaro, domin magance matsalar rashin tsaro da ta dade tana addabar jihar.
Kotun koli za ta zauna domin yanke hukuncin shari’ar zaben wasu gwamnonin jihohi. Wannan hukunci ne zai kawo karshen shari’ar takarar gwamnan da aka yi a zaben 2023.
Kotun daukaka kara mai zama a Abuja ta kawo karshen taƙaddama kan kujerun santan Sokoto ta kudu na sanatan Sokoto ta arewa a zaben ranar 25 ga watan Fabrairu.
Akalla mutum shida ne aka yi garkuwa da su yayin da aka kashe mutum daya a wani sabon farmaki da 'yan bindiga suka kai a wani kauyen Sokoto a cewar rahoto.
Jam'iyyar PDP ta bayyana gamsuwarta bisa hukuncin kotun ɗaukaka ƙara ma tabbatar da nasarar mambobin majalisar tarayya huɗu da suka fito daga jihar Sakkato.
Hukumar NCDC ta tabbatar da bullar cutar zazzabin dengue a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya. Ta tabbatar da hakan ne a ranar Asabar, 16 ga Disamba.
Kotun Daukaka Kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben Majalisar Tarayya a jihar Sokoto inda ta rusa zaben Honarabul Yusuf Yabo a mazabar Yabo/Shagari a jihar.
Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta tabbatar da cewa dakarun Operation Hadarin Daji sun sheke yan ta'adda uku a wani samame da suka kai cikin dajin Sokoto.
Rundunar Operation Hadarin Daji ta samu galaba mai girma kan wasu manyan hatsabiban yan ta'adda a jihohin Zamfara da Sakkwato, ta kashe wasu daga ciki.
Jihar Sokoto
Samu kari